Albashin ma'aikata
Gwamnatin Neja ta yi alkawari kan fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000 da zarar gwamnatin tarayya ta fara biyan ma'aikata sabon albashi.
Yayin da ake kuka bayan karin kudin mai a fadin Najeriya, gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun ya kawo hanyar saukakawa al'ummarsa bayan karin kudin mai a kasar.
Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori ya bayyana cewa gwamnatinsa ta gama shiri, tana jiran taswirar aiwatar da sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 ne.
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar manyan ma’aikatan sadarwa (PTECSSAN) ta sanar da cewa za a iya fuskantar tangardar sadarwa bayan da ta shiga yajin aiki.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya fito ya yi magana kan jita-jitar da ake yadawa cewa zai kori ma'aikata a jihar. Gwamnan ya musanta cewa yana shirin korar ma'aikata.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ce zai fara biyan ma'aikatan jihar Katsina mafi karancin albashin N70,000. Ya ce nan gaba kadan ma'aikata za su fara samun kudin
A cikin wannan labarin, za ku ji cewa gwamnati ta bayyana cewa dole sai ma'aikacin da ya mallaki katin shaidar dan kansa ta NIN za ta sayarwa shinkafa mai sauki.
Sanata Godswill Akpabio da wasu sanatoci tata suna karɓan albashi na daban da na sauran yan majalisar dattawa, har yanzu ba a gano adadin da ake biyansu ba.
Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kafa kwamitin da zai yi nazari da tsara yadda za a fara biyan sabon mafi karancin albashi na N70,000 a jihar Borno.
Albashin ma'aikata
Samu kari