
Tiransfan yan kwallo







Tauraron dan kwallon Super Eagles Victor Osimhen’s zai bar Napoli bayan ya amince da karbar albashin Yuro 350,000 duk mako daga kungiyar kwallon kafa ta Chelsea.

Kylian Mbappe ya tabbatar da cewa zamansa ya zo ƙarshe a kungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Faransa watau PSG bayan shafe tsawon sheƙaru a Faris, ya saki bidiyo.

'Yan wasan Najeriya sun taka rawar gani a gasar AFCON da aka gudanar a kasar Ivory Coast, wannan rahoto ya tattaro wadanda suka fi samun kudi a kungiyoyinsu.

Ahmed Musa ya na cikin kwararrun ‘yan wasan Super Eagles wadanda aka dade ana yi da su. Musa ya fadawa 'yan kwallon Najeriya yadda za ayi nasara a kan Angola.

Kamfanin 'Opta supercomputer' ya yi hasashen cewa Super Eagles ta Najeriya ce ke da rinjaye a zarafin lashe gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON 2023) da ke gudana.

Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona za ta dauki matakin soke ba wa 'yan wasa karin kumallo don rage yawan kashe kudade da kungiyar ke yi saboda halin da ake ciki

Magoya bayan kungiyar Juventus sun cika filin wasa makil su na ihun cewa ba sa son siyan Romelu Lukaku da kungiyar ke shirin yi, su ka ce ya yi tsufa da yawa.

Kungiyar kwallon kafa ta Barceloma na neman sake dawo da Lionel Messi zuwa cikinta saboda wasu dalilai masu karfi da suka biyo bayan kusan cikar wa'adinsa.

Fitaccen dan kwallon kafan Portugal ba zai buga wasan farko da aka tsara ba a kasar Saudiyya saboda kakaba masa haramci da aka yi a kwanakin baya; a United.
Tiransfan yan kwallo
Samu kari