
Sarkin Bichi







Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ce hat yanzun masarautar ba ta da masaniya kan maƙasudin kewaye fada da jami'an tsaro suka yi.

Yayin da ake cigaba da rigima kan sarauta a Kano, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya nuna takaici kan yadda ake kwatanta jihar tana dauke da sarki biyu da kuma gwamna biyu.

Rahotanni sun ce jami'an tsaro sun samu bayanan sirri cewa yan garin Bichi na shirin wargaza bikin nadin hakimi a garin wanda shi ne ake zargin dalilin daukar mataki

Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa lamura sun koma yadda suke bayan janye jami'an tsaro a fadar Sarki Muhammadu Sanusi II a yau Asabar.

Mai martaba Muhammadu Sanusi II ya yi zaman fada a Kano duk da jibge jami'an tsaro. Yan sanda sun cika fadar Kano da Bichi yayin da ake shirin raka sarkin Bichi.

Sakataren gwamnatin jihar Kano ya bayyana cewa sun yi matuƙar mamaki da suka samu labarin jami'an tsaro sun hana shiga da fita a fadar sarkin Kano.

Jami'an tsaro sun mamaye fadar sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II yayin da yake shirin raka sarkin Bichi domin fara aiki. Jami'an tsaron sun mamaye fadar sarkin Bichi

Masarautar Kano ta shiga jimami bayan sanar da rasuwar Hakimin Bichi, Alhaji Idris Abdullahi Bayero wanda kuma shi ne Barden Kano kafin rasuwarsa a yau Laraba.

Ana kiran mutane su tarbi Muhammad Sanusi II, wanda zai dawo daga tafiyar da ya yi ƙasar waje ranar Lahadi 25th August, 2024 da misalin karfa 9:30am na safe.
Sarkin Bichi
Samu kari