Kudu maso gabashin Najeriya
Rundunar sojoji ta karyata jita-jitar cewa ta na nuna wariya musamman a shari'ar sojoji da ake yi a Enugu inda ake zargin ta na fifita sojojin Arewa kan na Kudu.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Dakta Okezie Ikpeazu ya ƙaryata maganar cewa ya na shirin barin jami'yyar PDP tare da komawa APC da ake yaɗawa a kafofin sadarwa.
Dakarun hukumomin tsaro na hadin guiwa a jihar Anambra sun yi nasarar kashe ƴan bindiga huɗu yayin da ɗan sanda ɗaya ya mutu a wani musayar wuta.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta bayyana manufarta na tsige gwamna Fubara duba da wasu abubuwan da suka ce sun saba da abin da suke tsammani game da shi.
Bayan shekara 33, gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya aza harsashin ginin sansanin alhazai wa al'ummar Musulmi, wanda shi ne na farko tun bayan kafa jihar.
Kwanaki kadan bayan rasuwar fitaccen jarumin fina-finan Nollywood, John Okafor, an sake rasa wani jigo a masana'antar mai suna Amaechi Muonagor a yau Lahadi.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje. ya bayyana cewa jam'iyya mai mulki ta shirya kwace mulkin jihar Anambra a babban zaɓe mai zuwa.
An gudanar da bincike kan rahoton da aka yada cewa shugaban kasa Bola Tinubu, ya amince a kafa kasar Biafra. Binciken ya fayyace gaskiya kan batun.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya ce jam'iyyar za ta kwace jihar Anambra ganin yadda suka ware kansu saboda rashin kasancewa da Gwamnatin Tarayya.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari