Kudu maso gabashin Najeriya
Kungiyar RHGN ta kaddamar da yakin "Kasuwa zuwa Kasuwa" a Ariaria domin neman goyon bayan Tinubu, tana bayyana tasirin manufofin tattalin arziki kafin zaben 2027.
Hukumar NIHSA ta gargadi Kaduna da jihohi 16 kan yiwuwar ambaliya daga 21 zuwa 27 ga Yulin 2026 tare da bukatar daukar matakan kariya cikin gaggawa.
Jihohin Kudu maso Yamma shida sun karɓi Naira tiriliyan 3.79 daga rabon FAAC tsakanin 2023 da rubu'in farko na 2026, inda Legas ta fi samun kaso.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon ministan kimiyya da fasaha, Farfesa Turner Isoun, yana yabawa gudummawarsa ga Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Injiniya Buba Galadima ya yi magana a game da kalubalen da tikitin takarar shugaban kasa na Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa Mary Habila kamar diya take a wurinsa, ya ba da shawarar a yi wa gawarta gwajin likitoci kafin a birne ta.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa na kwanaki uku a Taraba, da wasu jihohin Najeriya tare da gargaɗin yiwuwar ambaliya a jihohi biyar da kuma iska mai ƙarfi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya tuna wa mutanen Kudu yadda Arewa ta rika taimakonsu gabani da bayan yakin basasa a Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi ya ce da yiwuwar ya hakura da neman kujeralamba daya a Najeriya idan bai samu nasara a babban zaben 2027 ba.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari