
Kudu maso gabashin Najeriya







Mudashiru Obasa ya koma matsayin kakakin majalisar Legas bayan murabus din Mojisola Meranda, lamarin da ake ganin zai iya kawo karshen rikicin siyasa a majalisar.

Rt. Hon. Mojisola Meranda ta yi murabus daga mukaminta na kakakin majalisar jihar Legas, yayin da rikicin shugabanci ke ci gaba da addabar majalisar.

Charles Udeogaranya ya ce littafin Babangida ya share hanya ga samar da shugaban ƙasa daga kabilar Ibo a 2027. Ya nemi APC, PDP su tsayar da dan yankin a zaben.

Jami’an tsaro sun mamaye zauren majalisar jihar Legas a ranar Litinin, 3 ga watan Maris. Ana sa ran Meranda za ta yi murabus domin kawo karshen rikicin majalisar.

Gwamna Fubara ya bada umarni cewa shugabannin kananan hukumomi su mika mulki, yayin da Kotun Koli ta hana Ribas samun kudaden gwamnati daga CBN da Akanta Janar.

Makinde ya jajanta wa iyalan Sarkin Sasa, yana mai cewa rasuwarsa babban rashi ne ga al’ummar Hausa/Fulani, ya kuma yi masa addu’ar samun Aljanna Firdausi.

Kungiyar Afenifere ta bukaci kariyar gaggawa ga Farfesa Adeyeye, tana mai cewa barazana a kanta barazana ce ga lafiyar al’umma da tsaron kasa baki daya.

Rundunar 'yan sanda ta kama wani Gbolahan Adebayo bisa zargin kashe budurwarsa da duka a Legas. An dauki gawarta zuwa asibiti domin gudanar da bincike.

Rikicin kabilanci tsakanin mazauna garuruwan Gbelemonti da Maidoti a jihar Edo ya jawo mutuwar mutane 7, tare da jikkata 6. ‘Yan sanda da sojoji sun dakile lamarin.
Kudu maso gabashin Najeriya
Samu kari