Jihar Sokoto
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato ya bayyana cewa gwamnatinsa ta tuntubi hukumomin soji domin bincike kan kuskuren kashe fararen hula a kauyuka.
Rundunar sojojin Najeriya ta dora alhakin harin da jami'anta na sama su ka kai kauyuka biyu da ke jihar Sakkwato, wanda ya jawo asarar rayuka akalla 10.
Gwamna Ahmed Aliyu ya nada sababbin shugabanni don inganta gwamnati, yana mai jaddada gaskiya da adalci tare da tabbatar da ribar cigaba ga dukkan jama'a.
Shugaban Nijar, Abdourahamane Tian ya zargi Najeriya da cin dunduniyar kasarsa inda ya yi zargin Faransa da zubo masu yan ta'addan kungiyar Lakurawa.
Rundunar sojin saman Najeriya watau NAF ta ce jirgin sama bai kai farmaki ba sai da aka tabbatar da wuraren biyu na da alaƙa da ƴan Lakurawa a jihar Sakkwato.
Kasurgumin dan ta'adda da ya addabi Arewa, Bello Turji ya fitar da sabon bidiyo inda yake gargadi ga hukumomi su sake musu yan uwa ko a fuskanci hare-hare a 2025.
Wasu mazauna yankunan Idi da Ranbadawa a jihar Sokoto sun nemi gwamnati ta tsare su daga zaluncin Kallamu, wani fitaccen dan bindiga mai alaka da Bello Turji.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu ya kai ziyara kauyukan da ake zargin jirgin yakin sojoji ya yi luguden wuta bisa kuskure, ya ba da tallafin Naira miliyan 20.
Rundunar sojin Operation Fansan Yamma ta yi kira ga al'umma su rika tantance sahihanci labari gabanin yaɗa shi domin kaucewa abin da zai tada hankula.
Jihar Sokoto
Samu kari