Haduran mota a Najeriya
Hatsarin mota ya kashe matashiya mai shirin yiwa kasa hidima a hanyar Afikpo, Ebonyi. Sauran matasa sun ji rauni kuma an garzaya da su asibitin DUFUHS.
Rahotanni sun nuna cewa ɗan kwamishinan ƴan sandan Abuja, Olatunji Disuya mutu a wani hatsarin mota da ya rutsa da shi ranar Litinin, 20 ga watan Janairu, 2025.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya miƙa sakon jaje da ta'aziyya ga gwamnatin Neja da al'ummar jihar bisa fashewar tankar da ya jawo asarar rayuka.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana rashin jin dadinsa ga abin da ya faru na gobarar tabkar mai a jihar Neja. Ya mika sako mai daukar hankali ga iyalai.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Kogi. Hatsarin wanda ya auku bayan wata babbar mota ta kwace ya jawo asarar rayukan mutane shida.
Wasu yan Kano sun ci karo da mummunan hatsarin mota daya faru a yankin Kwana Maciji da ke karamar hukumar Pankshin a jihar Filato, inda mutane 19 suka mutu.
Gwannan jihar Bayelsa, Douye Diri ya yi alhinin hatsarin da sarakuna suna yi a hanyar zuwa kai masa ziyarar barka da sabuwar shekara, sarki ɗaya ya rasu.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar Sakataren Gwamnatin jihar Ondo, Temitayo Oluwatuyi Oluseye wanda ya yi bankwana da duniya bayan fama da raunin haɗarin mota
Hatsarin tirela a Gombe ya kashe mutane bakwai, ya raunata 31. FRSC ta gargadi mutane kan hawa tirela da shawartar direbobi su kula da gyaran mota.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari