Haduran mota a Najeriya
Wnai jirgin sama dauke da mutane ya gamu da hatsari a kasar Amurka. Jirgin wanda yake dauke da mutum shida ya rufto a tsakiyar birni a ranar Juma'a.
Rahotanni sun nuna cewa sojoji da dama sun rasa rayukansu da wani direba da ake tunanin yana cikin maye ya bi ta kansu da safiyar Juma'a a jihar Legas.
An samu hadarin tankar mai a jihar Jigawa yayin da tankar mai ta fashe ana tsaka da sauke mai. An yi asarar dukiya mai dimbin yawa yayin da gobara ta shi.
An samu asarar rayuka sakamakon fashewar tankar man fetur a jihar Enugu. Gwamnan jihar Enugu ya yi alhini kan hatsarin inda ya yi alkawarin daukar mataki.
Hatsarin mota ya kashe matashiya mai shirin yiwa kasa hidima a hanyar Afikpo, Ebonyi. Sauran matasa sun ji rauni kuma an garzaya da su asibitin DUFUHS.
Rahotanni sun nuna cewa ɗan kwamishinan ƴan sandan Abuja, Olatunji Disuya mutu a wani hatsarin mota da ya rutsa da shi ranar Litinin, 20 ga watan Janairu, 2025.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya miƙa sakon jaje da ta'aziyya ga gwamnatin Neja da al'ummar jihar bisa fashewar tankar da ya jawo asarar rayuka.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana rashin jin dadinsa ga abin da ya faru na gobarar tabkar mai a jihar Neja. Ya mika sako mai daukar hankali ga iyalai.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Kogi. Hatsarin wanda ya auku bayan wata babbar mota ta kwace ya jawo asarar rayukan mutane shida.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari