Haduran mota a Najeriya
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar Sakataren Gwamnatin jihar Ondo, Temitayo Oluwatuyi Oluseye wanda ya yi bankwana da duniya bayan fama da raunin haɗarin mota
Hatsarin tirela a Gombe ya kashe mutane bakwai, ya raunata 31. FRSC ta gargadi mutane kan hawa tirela da shawartar direbobi su kula da gyaran mota.
An samu aukuwar hatsarin mota wanda ya ritsa da tawagar gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia. An samu asarar rai a lamarin wanda ya auku a ranar Lahadi.
Wani matukin mota ya haura wani gida a jihar Jigawa. Ana zargin cewa hadarin ya faru ne a dalilin direban na cikin maye kuma bai iya tuki yadda ya kamata ba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa motoci biyu sun yi taho-mu-gama kuma suka kama wuta, inda mutane 13 suka kone kurmus a wani hatsarin mota a jihar Ondo.
Wasu Kiristoci sun gamu da iftila'i a Gombe yayin da motar shinkafa ta kwace daga hannun direba, ta kuma kutsa cikinsu lamarin ya bar mutane da raunuka.
Kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) reshen jihar Kano, ya koka kan yawaitar hadurran motan da ake samu. Ya ce suna jawo asarar rayuka masu yawa.
Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa FRSC ta tabbatar da mutuwar mutum uku, wasu huɗu sun jikkata a wani hatsarin da ya rutsa da ɗan adaidaita sahu a jihar Jos.
Hankulan mutane sun tashi yayin da wani iftila'i da ya faru a jihar Ondo da yammacin yau Asabar bayan faduwar tankar man fetur da ya yi sanadin konewarta kurmus.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari