
Sheikh Aminu Daurawa







A kwanaki 10 na karshe a watan Ramadan daren Lailatul Qadr ke faɗowa kuma an fi tsamnaninsa a mara watau 21, 23, 25, 27 da 29. Ana son mutum ya raya su duka.

Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana muhimman abubuwa uku game da goman ƙarshe na Ramadan da ke yin bankwana a yanzu.

Rasuwar Sheikh Saidu Hassan Jingir ta girgiza malamai da yan siyasa. Sheikh Daurawa, Isa Ali Pantami, gwamnoni da sauran yan siyasa sun yi ta'aziyya.

Bayan yan uwan dan TikTok mai yada badala sun hukunta shi, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya jinjina musu inda ya bukaci a yi koyi da su cikin al'umma.

Rundunar ƴan sandan Musulunci da aka fi sani da Hisbah ta damƙe wani saurayi da budurwa da suka yi aure babu wakili da waliyyai a wani wurin shaƙatawa a Ƙano.

Hukumar Hisbah ta Kano ta kama saurayi da budurwa da suka daurawa kansu aure a gidan cin abinci, tana kuma farautar sauran abokan angon da suka tsere.

Sheikh Daurawa ya ce rashin Sallah, shaye-shaye, rashin makaranta, da kin biyayya ga iyaye suna daga cikin alamomin matashin da ke shirin lalacewa cikin al'umma.

Gwamnatin Sokoto ta kaddamar da yan Hisbah. Sheikh Aminu Daurawa ya halarci taron yan Hisbah. Sarkin Musulmi ya bukaci ba yan Hisbah cikakken iko domin yin aiki.

Jami'in hukumar Hisbah, Malam Aliyu Dakata ya wanke kwamishinan ayyuka na musamman a jihar Jigawa, Auwal Danladi Sankara kan zargin lalata da matar aure a Kano.
Sheikh Aminu Daurawa
Samu kari