Omoyele Sowore
Omoyele Sowore, Dan Bello da wasu tsofaffin 'yan sanda sun fara gudanar da zanga zanga a Abuja da sauran jihohi 36 domin samar da walwalar yan sanda da kudin fansho.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC a zaben 2023, Omoyele Sowore, ya yi magana kan shiga hadakar 'yan adawa. Ya ce da yawa daga cikinsu sun cutar da Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoloyere Sowore ya bayyana cewa tsohon ggwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ba shi da nagarta a siyasar kasar nan.
Hadimin Shugaban kasa, Daneil Bwala ya musanta cewa Bola Ahmed Tinubu ya bar Najeriya domin a duba lafiyarsa a kasar Faransa, kamar yadda wasu suke zato.
Bayan barin APC a jiya Litinin, tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore ya zargi Nasir El-Rufai da hannu a kisan fiye da 'yan Shi'a 300 a 2015.
Omoyele Sowore ya soki rufe makarantu a Arewa yayin Ramadan, yana mai cewa matakin jahilci ne, kuma a Saudiyya ba sa yin hakan domin ilimi ya fi muhimmanci.
Kara wa'adin sufeton 'yan sandan Najeriya ya jawo rudani yayin da Omoyele Sowore ya bukaci a tsige shi. Yan Najeriya sun nuna shakku bayan gwamnati ta yi bayani.
Atiku Abubakar ya ce Tinubu na daf da kama 'yan adawa baki daya da ya cafke Omoyele Sowore da Farfesa Yusuf Usman. Atiku ya ce Tinubu na son dakile yan adawa.
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya ki yarda da sharudan beli da aka ba shi bayan tsare shi. Ya ce ya fi Tinubu karfin iko a Najeriya a shekarun baya, a 1992.
Omoyele Sowore
Samu kari