Hukumar gidajen yarin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta dage ɗaukar ma'aikata a Immigration, Civil Defence, da sauransu zuwa 14 ga Yuli, 2025. A cewar sanarwar, an samar da sabon shafin neman aikin.
Bayan zargin batanci da ake yi masa, wata kotu a Ede da ke jihar Osun, ta bayar da umarnin tsare wani babban basarake da aka dakatar, Jimoh Abdulkabir.
Hukumar NCoS ta sanya kyautar N5m ga duk wanda ya bayar da sahihan bayanai kan fursunoni 9 da suka tsere a Osun, tare da tabbatar da ɓoye bayanansu.
Akalla fursunoni 7 ne aka ce sun tsere daga gidan gyaran hali na Ilesa a Osun bayan ruwan sama ya rushe bango. NCoS ta fara bincike da farauta cikin gaggawa.
Gwamnan jihar Kano, Abba.Kabir Yusuf, ya raba tallafi ga mutanen da ke tsarw a gidajen gyaran hali a jihar. Gwamna Abba ya ba da kayan abinci da ga fursunonin.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa kotun Majistare a jihar Ogun ta yanke wa mawaki "Portable" hukuncin daurin wata uku a gidan yari bisa laifin cin zarafin dan sanda.
Hukumar NCoS ta ce wani fursuna, Charles Okah ya cinna wa katifarsa wuta, wanda ya jawo hankalin jama'a, tana mai cewa babu fashewar bam ko hari daga waje.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya gwangwanje mutanen da ke ɗaure a gidajen gyaran hali da tallafin kayan abinci da shanu 12 sabida su yi shagalin sallah.
Wasu fursunoni sun lallaɓa, sun bi dare tare da tsere wa daga gidan yarin tarayya da ke jihar Kogi, kuma tuni jami'an tsaro sun shiga kokarin cafko su.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari