Hukumar gidajen yarin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa babban fasto a Najeriya, Bishof Mathew Kukah ya bayyana cewa dalilansa na ganawa da Nnamdi Kanu a kurkuku a Sakkwato.
Shugaban IPOB, Nnamdi Kanu ya roƙi kotu ta mayar da shi daga gidan yari na Sokoto zuwa yankin Abuja, yana cewa nisan wurin yana hana shi shirya daukaka kara.
Rahotanni sun nuna cewa an jibge jami'an tsaro a ciki da wajem gidan yarin Sakkwato bayan labari ya nuna an kai mada jagoran IPOB, Nnamdi Kanu jihar.
Hukumar DSS ta tura Nnamdi Kanu zuwa gidan gyaran hali na Sokoto bayan kotun tarayya ta Abuja ta yanke masa hukuncin daurin rai da rai bisa laifin ta’addanci.
Wata tawaga da lauyoyi da Omoyele Sowore ya jagoranta ta ziyarci Sheikh Abduljabbar a gidan yarin Kuje, tana zargin shari’arsa na cike da tasirin siyasa.
Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi, ya bayyana cewa gwamnatin Tinubu ta rage hukuncin wasu fursunoni 86 ciki har da Maryam Sanda saboda cancantarsu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa ya yi afuwa ga wasu mutane 175 bayan samun ci gaba a halayen wasu daga cikinsu wanda ya jawo suka a kasar.
Bayan tura shi gidan yari, gidajen sarauta da ke Aribile da Fagbemokun a garin Ipetumodu a jihar Osun, sun roƙi Gwamna Ademola Adeleke da ya cire Sarkin.
A labarin nan, za a ji cewa wano jagora a jam'iyyar APC, Rasheed Mumuni ya bayyana cewa dokar kasa ta baiwa Shugaba Bola Tinubu ikon yafe wa masu laifi.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari