
Hukumar gidajen yarin Najeriya







Baffan Aminu Adamu wanda ake zargi da cin mutuncin Aisha Buhari a Twitter ya yi bayanin abin da ya auku, an ji da hannun Uwargidar shugaban kasa aka kama shi.

Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, ya sanar da cewa an kammala bincike kan farmakin da ‘yan ta’adda suka kai kurkukun Kuje amma ba za a bayyana ba.

Watanni uku bayan yan bindiga sun farmaki gidan yarin Kuje wanda yayi sanadiyar tserewar fursunoni da dama, har yanzu ba a ji doriyar fursunoni fiye da 400 ba.

Kotu ta aika mata gidan kurkuku bayan ta amsa laifin hallaka Jikarta da hannunta saboda kishi, za a cigaba da sauraron wannan shari’a a ranar 4 ga watan Oktoba.

Hukumar gidajen gyaran hali ta babban birnin tarayya, ta sanar da mutuwar daya daga cikin mazauna gidan yarin Kuje sakamakon rashin lafiya da yayi fama da ita.

Akwa Ibom - An sako shahrarren Lauya, Barista Inibehe Effiong, daga gidan gyara hali bayan kwashe kwanaki 30 da aka yanke masa kan laifin raini ga Alkali..
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari