Fadar shugaban kasa
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi raddi ga malaman coci da suka ce gwamnatinsa ba ta tafiya kan daidai. Ya ce yana kan hanyar samar da ayyuka ga matasa miliyan 10.
Daya daga cikin jagororin PDP, Kola Ologhondinyan ya bayyana cewa APC ta kwana da sanin cewa akwai gagarumin shirin da zai kawo karshen mulkinta a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce an cire tallafin man fetur ne domin kare goben Najeriya. Ya fadi haka ne yayin kaddamar da taron matasan Najeriya a Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci gwamnoni da ministoci su yi tsare tsare da ayyukan da za su kawo sauki ga talakawa yayin buda baki a Abuja.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya ce sauya sheƙar tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ba sabon abu ba ne, ƴancinsa ne ya koma inda yake so.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya saƙe jan hankali musulmin Najeriya a wurin buɗa bakin da aka shirya a jihar Ogun, su roki a dage da yi wa ƙasa addu'a.
Shugaba Tinubu ya yi jimamin rasuwar Farfesa Chukkol, masanin shari’a daga ABU Zaria, yana mai jinjina ga gagarumar gudunmawarsa a fannin ilimi da shari’a.
Dr. Doyin Okupe, tsohon hadimin shugabannin Najeriya, ya rasu yana da shekara 72 bayan fama da ciwon daji na tsawon shekaru 16. Ana jiran sanarwar lokacin jana'iza.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana Simon Ekpa da wasu mutum 15 a matsayin masu daukar nauyin ta’addanci tare da bukatar a rufe kadarorin da ke da alaka da su nan take.
Fadar shugaban kasa
Samu kari