Fadar shugaban kasa
Tsohon hadimin shugaban kasa, Garba Shehu ya fayyace labarin berayen fadar shugaban kasa a mulkin Muhammadu Buhari inda ya yi haka domin kawar da hankula.
A labarin nan, za a ji fadar shugaban kasa ta yi zargin wasu yan siyasa da ta ke ganin sun rasa madafa na kokarin yamutsa tsakanin magoya bayan Tinubu da Buhari.
Abokin siyasa wnada ya shafe tsawon lokaci tare da Muhammadu Buhari ya musanta ikirarin Boss Mustapha, ya ce Bola Tinubu ya taimaka wajen nasarar APC a 2015.
Jam'iyyar hadakar 'yan adawa ta ADC ta yi martani bayan zargin kifar da gwamnatin Bola Tinubu da fadar shugaban kasa ta mata. ADC ta da kuri'a za ta yaki Tinubu.
Yar fitaccen dan adawa, Zainab Galadima ta ce gwamnatin Bola Tinubu ba ta ba ta wata dama ba, kuma ba ta taba zuwa neman kwangila tun hawansa mulki ba.
Tsohuwar hadimar Muhammadu Buhari, Lauretta Onochie ta ce Bola Tinubu bai goyi bayan takarar fitar da gwani da Buhari ya tsaya ba a jam'iyyar APC a 2014.
Mai magana da yawun tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya kaddamar da littafi a Abuja. Atiku, El-Rufa'i, Gowon Aminu Ado sun halarta.
An fara musayar yawu tsakanin muƙarraban Shugaba Bola Tinubu da mutanen Muhammadu Buhari kan yadda tsohon shugaban ƙasar ya samu nasara a zaɓen 2015.
Fadar shugaban kasa ta ce nan da wata 6 masu hadaka a jam'iyyar ADC za su tarwatse a fadin Najeriya. Daniel Bwala ya ce zaben 2027 ne mafi sauki ga Tinubu.
Fadar shugaban kasa
Samu kari