Hukumar Sojin Najeriya
Ministan tsaro a Najeriya, Muhammed Badaru Abubakar, ya magantu kan matsalar ta'addanci a Arewacin kasar inda ya ce a yanzu tsaro ya inganta a yankin.
Tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Babangida ya bayyana musabbabin kifar da tsohon shugaban kasa a Najeriya, Muhammadu Buhari inda ya ce an tauye hakkin sojoji.
Rahotanni sun tabbatar da cewa dakarun 'Operation TSAFTAN DAJI III' sun fatattaki 'yan bindiga a yankin Zurmi da ke jihar Zamfara a Arewacin Najeriya.
Shugaban sojojin Najeriya, Oluyede ya kai ziyara a Zamfara don duba matsalar tsaro, karɓar bayanai daga kwamandoji, da karfafa gwiwar dakarun fagen fama.
Hatsabibin dan fashi a jihar Zamfara, Gwaska Dankarami, na shirin mika wuya bayan arangama da Sani Dangote inda wasu suka ce ana nemansa ruwa a jallo.
Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kai faraminɗaya bayan ɗaga kan mutanen kauyuka da dama a jihar Benuwai, sun hallaka akalla 19.
Sojoji sun dawo da injinan jirgi biyu a Borno; sun kashe 'yan ta'adda 75, sun cafke wasu 138. Janar Kangye ya bayyana nasarorin da sojoji suka samu a Neja Delta.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu, ya soki gwamnatin Canada da ta hana hafsan tsaron Najeriya Christopher Musa shiga kasar da sauran sojoji.
Rikici ya barke tsakanin ’yan sanda da sojojin sama a Delta kan sakin wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi. Ana binciken lamarin don shawo kan matsalar.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari