NLC
Tun bayan cire tallafin mai shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi, 'yan Najeriya ke fama da tsadar man fetur a fadin kasar da kuma wahalhalu da dama dalilin hakan.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya shiga ganawa da jagororin kungiyoyin kwadugo reshen Kaduna kan shirin na tsunduma yakin aiki sakamakon cire tallafin fetur.
NUEE ta shirya bin NLC zuwa yajin-aikin da ta ke kira a shiga daga Laraba. Haka zalika kungiyar ‘yan jarida, NUJ, sun bada sanarwar cewa za su shiga zanga-zanga
Zanga-zangar da kungiyar kwadago ke shirin yi kan cire tallafin man fetur da Shugaba Bola Tinubu ya yi ya hadu da gagarumin tangarda gabannin ranar Laraba.
Kungiyar kwadago ta Najeriya ta sanar da cewar mambobinta za su shiga yajin aikin gama gari daga ranar Laraba, 7 ga watan Yuni kan cire tallafin man fetur.
Za a ji cewa Bola Tinubu zai fara mulki da zanga-zanga da yajin-aikin ma’aikata. Kungiyar kwadago ta yanke shawarar yin yajin-aiki bayan an kara farashin fetur.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bayyana cewa bata shirya kowace zanga-zanga na gama gari a ranar Juma'a kan kara farashin man fetur da cire tallafin mai ba.
Bayan sanarwar cire tallafi da Shugaba Tiinubu ya yi a bikin rantsarwarsa a ranar Litinin, dillalan man fetur suka fara gallaza wa mutane a akan batun man fetur
Bayan sanar da sabon farashin man fetur da kamfanin man fetur na kasa ya yi, kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta dauki zafi, ta yi watsi da sabon farashin.
NLC
Samu kari