NLC
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da Kungiyar Kwadago, NLC, kan shirin kungiyar na shiga yajin aiki bayan cire tallafin man fetur a kasar da Tinubu ya yi.
Sifetan 'yan sanda, Kayode Egbetokun ya tura sako ga Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC da TUC kan shirin su na yin zanga-zanga a gobe Laraba 2 ga watan Agusta.
Zaman ci gaba da tattauna batun rage wa ma'aikata radadin cire tallafin man fetur ya gamu da cikas yayinda aka ga wakilan ƙungiyar NlC sun fice daga ɗakin taro.
Labarin da ke iso mana na nuni da cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya shiga wata ganawa ta gaggawa da shugabannin ƙungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC a fadar.
Kungiyar kwadugo ta ƙasa NLC ta ayyana cewa zata tsunduma yajin aiki a faɗin Najeriya nan da mako ɗaya idan gwamnati ba ta sauya tsarukan yaki da talaka ba.
Kungiyar ƙwadago ta ƙasa ta yi fatali da ƙarin kuɗin man fetur da aka yi inda tace sam hakan ba abinda ƴan Najeriya za su amince ne da shi ba ne kwata-kwata.
Wata mummunar gobara ta tashi a gidan shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa (NLC), Joe Ajaero, a jihar Legas. Gobarar ta ƙone komai ƙurmus a gidan bayan tashinta.
Kungiyar Ma'aikata ta WAISER ta roki Gwamnatin Tarayya da ta kara mafi karancin albashi daga N30,000 zuwa N200,000 don rage radadin cire tallafin man fetur.
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi wa wani kamfanin 'yan China tsinke saboda yadda suke cin zarafi da kuma wulakanta ma'aikanasu musamman 'yan Najeriya.
NLC
Samu kari