NLC
Kungiyar ma'aikatan shari'a ta Najeriya, JUSUN ta dakatar da yajin aiki bayan ganawa da CJN da wakilan gwamnati, ta umarci ya'yanta su koma aiki 4 ga Yuni, 2025.
Yayin da ake bikin ranar ma'aikata a Najeriya, kungiyoyin kwadago sun bukaci Bola Tinubu ya soke dakatar da Gwamnatin Rivers da kuma cire dokokin haraji.
Shugaban ƙungiyar ma’aikatan kananan hukumomi ta Najeriya (NULGE), Alhaji Haruna Kankara, ya bayyana bakin ciki a kan yadda jihohi 20 suka hana albashin N70,000.
Kungiyoyin kwadago a Ribas sun yi barazanar tsunduma yajin aiki, inda suka bukaci Shugaba Tinubu da ya janye dokar ta-baci da ta hana a biya albashin ma’aikata.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bayyana irin kokarin da ta yi wajen samo wa ma'aikatan ƙasar nan mafi karancin albashi mai tsoka, amma ta ce ta fuskanci kalubale.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce N70,000 ba za ta biya nukatun ma'aikata ba. Ya bukaci a hana 'yan kwadago takara bayan barin ofis nan take.
Kungiyar kwadago ta yi Allah wadai da karin kudin wuta da gwamnatin Najeriya ke shirin yi. NLC za ta rufe Najeriya kirif da yin zazzafar zanga zanga ga Bola Tinubu.
Yan kwadago sun fita zanga zangar nuna adawa da korar ma'aikata sama da 3000 a kamfanin rarraba wuta na Ibadan watau IBEDC, sun gabatar da buƙatu 7.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ta na sane da ma'aikatan kasar nan, kuma a dauke da sauye-sauye da za su kawo canji a rayuwarsu a gaba kadan.
NLC
Samu kari