NLC
Kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana shirinta na yin zanga-zanga a ranar Talata, 4 ga watan Fabrairu, 2025 kan ƙarin kudin kiran waya da data.
Shugaban kungiyar kwadago na kasa, Kwamred Joe Ajaero ya bayyana cewa ba za su nade hannayensu, ana kallon gwamnati ta na kara wa 'yan kasa wahala ba.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci ministan lantarki Bayo Adelabu ya yi murabus saboda gaza magance matsalolin wuta a Najeriya. NLC ta ce bai kware ba sam.
Kungiyar 'yan kasuwa ta TUC ta bayyana rashin jin dadinta a kan shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na karin harajin VAT, kamar yadda dokokin gyaran haraji.
Kungiyar kwadago ta yi Allah wadai da karin kudin fetur da aka samu a Najeriya. 'Yan kwadago sun ce hakan zai kara kudin mota da kudin kayan abinci a fadin kasar nan
Tsofaffin ma'aikatan CBN da aka kora daga bakin aiki sun garzaya kotu su na kalubalantar yadda babban bankin ya saba doka wajen korarsu ba bisa ka'ida ba.
Shugaban kungiyar kwadago TUC na ƙasa, Festus Osifo ya bayyana cewa sun fara fafutukar yadda za a dawo da yin ƙarin albashi kowace shekara maimakon 5.
Kungiyar kwaɗago ta kasa watau NLC ta sake nanata kiranta ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu kan kudirin sauya fasalin hataji, ta buƙaci a janye shi daga Majalisa.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bukaci gwamnatoci da su natsu su maida hamkali kan walwala da jindadin mutanen da suke mulki. Ta bukaci a janye kudirin haraji.
NLC
Samu kari