NLC
Ma'aikatan Ebonyi za su dara. Gwamnansu, Francis Nwifuru zai gwangwajesu. Za a ba kowane ma'aikaci kyautar N150,000 don shagalin bikin kirismimeti.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce jira ya kare domin ma'aikata za su fara ganin sabon mafi ƙarancin albashi na N70,500 a karshen watan Disamba.
Gwamnatin jihar Bayesa ta amince za ta fara biyan ma'aikatan kananak hukumomi abashi mafi ƙaranci na N80,000 bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
Kungiyoyi sun bayyana rashin jin dadin hukuncin mahukunta. Hukumomi a FCT sun nemi a fara biyan albashin 2025.NULGE ta ce za ta ci gaba da yajin aikin da ta ke yi.
Ma'aikata a jihar Kebbi sun samu karin albashi, an samu sabani tsakanin NLC da PDP kan aiwatar da karin albashin ma'aikata a jihar da aka kawo kwanan nan.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Muhammad Bago ya raba tallafin miliyoyi domin bunkasa sana'o'i. Bago ya raba N250m a karamar hukumar Kontagora ga mata.
Yan kwadago sun fasa shiga yajin aikin da suka yi niyya bayan Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya amince da N80,000 a sabon mafi ƙarancin albashi.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) reshen jihar Kaduna ta dakatar da yajin aikin da ta fara kan sabon mafi karancin albashi. Ta dakatar da yajin aikin na sati daya.
Tsohon shugaban kungiyar kwadago reshen jihar Edo, Comrade Kaduna Eboigbodin, ya rasa ransa jim kaɗan bayan wata yar hatsaniya da yan sanda a Benin.
NLC
Samu kari