NLC
Kungiyar Kwadago ta NLC ya bukaci karin mafi karancin albashi dubu 794 ga ma'aikatan yankin Kudu maso Yamma yayin da ake cikin matsin tattalin arziki.
Rahotanni na nuna cewa kungiyar kwadago za ta nemi N500,000 a matsayin mafi karancin albashi yayin da za a fara sauraron ra'ayoyin jama'a kan sabon tsarin albashin
Majalisar wakilai ta yi kiran da a biya ma'aikata albashi mai. 'Yan majalisar sun yi nuni da cewa babu ma'aikacin da zai iya rayuwa a albashin kasa da N100,000.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta rubuta wasika zuwa ga gwamnatin tarayya, inda ta bukace ta da ta aiwatar da yarjeniyoyin da suka cimmawa a baya.
Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana cewa yankin Kudu maso Gabas ba shi da dalilin da zai sanya ya shiga zanga-zanga kan tsadar rayuwa.
Kungiyar kwadago TUC ta mayar da matani ga shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce mambobinta ba ƴan siyasa bane amma suja da ƴancin yin zanga-zanga kamar ƴan ƙasa.
Kungiyar NLC, ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya mayar da hankalinsa wajen magance tarin matsalolin da suka yi wa Najeriya katutu maimakon caccakar ta.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya caccaki zanga-zangar da NLC ta yi, inda ya ce ba zai yiwu ƙungiyar ta fara yaƙi da gwamnatin watanni tara kacal ba.
NLC ta ce an yi mata barazana iri-iri domin a yi watsi da gama-garin zanga-zangar da ta gudanar. Kwamred Joe Ajaero ya ce kungiyar NLC ba za ta ja da baya ba.
NLC
Samu kari