![Kungiyar TUC ta tsame kanta daga zanga zanga, ta turawa jami'an tsaro sako](https://cdn.legit.ng/images/560x315/30d8428d892b3779.jpeg?v=1)
NLC
![Kungiyar TUC ta tsame kanta daga zanga zanga, ta turawa jami'an tsaro sako](https://cdn.legit.ng/images/560x315/30d8428d892b3779.jpeg?v=1)
![Kungiyar kwadago ta janye shiga zanga-zangar adawa da Tinubu? Gaskiya ta bayyana](https://cdn.legit.ng/images/560x315/881a6afdce58dd88.jpeg?v=1)
![Shugaba Tinubu ya miƙa kudirin sabon mafi ƙarancin albashi ga majalisa, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/31af9931f7da7be4.jpeg?v=1)
!["Kowa a fusace ya ke": NLC ta ba Tinubu mafita kan shirin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d8e68ef5f006f814.jpeg?v=1)
![Sako zuwa ga Tinubu: NLC ta fadi hanyoyi 2 na hana matasan Najeriya yin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e5141b213fed1c07.jpeg?v=1)
![N70,000: Kalubale 5 da ke gaban 'yan kwadago da ma'aikata bayan karin albashi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bc669ac9b69b0c9f.jpeg?v=1)
![Tinubu ya yi wa ƴan ƙwadago alƙawari 1 bayan amincewa da albashin N70,000 a Aso Villa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/17fe614e4bcb4399.jpeg?v=1)
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Bola Tinubu ya yiwa ƴan kwadago alkawarin kai kudirin sabon mafi ƙarancin albashi gaban majalisa ranar Talata.
![Gaskiya ta fito: Sai da Tinubu ya yi wa ƴan ƙwadago tayin N250,000 amma suka ƙi yarda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/17fe614e4bcb4399.jpeg?v=1)
NLC ta bayyana dalilin da ya sa kungiyoyin kwadago suka ki amincewa da tayin Shugaba Bola Tinubu na biyan N250,000 a matsayin mafi karancin albashi.
![Ana wata ga wata: NLC ta yi barazanar tsunduma wani yajin aiki, an gano dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ea6cc0db732f455d.jpeg?v=1)
Kungiyar kwadago ta yi barazanar shiga yajin aikin saboda kin biyan manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU albashin watanni hudu da gwamnatin tarayya ta yi.
![Mafi karancin albashi: 'Yan kwadago sun fadi dalilin amincewa da N70,000](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8344cae0dc2287fa.jpeg?v=1)
Kungiyoyin kwadago sun amince da tayin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kan mafi karancin albashi na N70,000. Sun bayyana dalilin yin hakan.
![Tinubu ya sanya labule da shugabannin kungiyoyin kwadago, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/51262c4355fcaf10.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sanya labule da shugabannin kungiyoyin kwadago a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Za su tattauna kan mafi karancin albashi.
![Jira ya ƙare, Shugaba Tinubu zai sanar da adadin sabon mafi ƙarancin allbashi a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/51262c4355fcaf10.jpeg?v=1)
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ka iya sanar da adadin da aka amince da shi a matsayin sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata bayan ganawa da ƴan kwadago.
![Ana shirin zanga zanga, NLC ta turawa majalisa gargadin tsaida ayyuka cak na kwanaki 30](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fad5b191d2b0c11c.jpeg?v=1)
Kungiyar yan kwadago ta yi barazanar tafiya yajin aiki na tsawon kwana 30 idan majalisa ta yi doka marar kan gado kan karin albashin ma'aikata a fadin Najeriya.
![NLC: Rigima ta ɓarke tsakanin ƴan ƙwadago yayin da ake tsaka da batun ƙarin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6b4f263885e007f8.jpeg?v=1)
Kungiƴar ƴan kwadago ta ƙasa reshen jihar Ondo ta dare gida biyu kam batun ritayar shugaban ƙungiyar, mutum biyu sun yi ikirarin shugabancin ƙungiyar.
![NLC Vs Tinubu: Ministoci 2 sun bayyana Lokacin da za a warware batun ƙarin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2063cd66d1ef99dd.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta bayyana yaƙinin cewa daga nan zuwa mako mai zuwa za a kawo karshen ja-in-ja kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a Najeriya.
NLC
Samu kari