
NLC







Gangamin hadin gwiwa da kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta gudanar ya haifar da cikas a manyan titunan da ke kan hanyar zuwa sakatariyar gwamnatin tarayya.

A yau ranar Talata, 26 ga watan Yulin 2022 ne Kungiya Kwadago ta kasa, NLC, ta bayyana a titunan jihohin kasar nan domin zanga-zangar kara ga Kungiyar ASUU,

Kungiyar kwadago ta Najeriya, NLC, ta umurci mambobinta da sauran kungiyoyi na al'umma da su kasance cikin shiri domin yin zanga-zanga a ranar 27 ga watan Janai

Kungiyar likitoci mazauna kasa sun bayyana gwarin gwiwarsu kan mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo cewa shi ne zai iya magance matsalar da suke fuskanta.

Kamfanin rarrabe wutar lantarki ta Najeriya (TCN) ta dawo da wutar lantarkin jihar Kaduna, sa'o'i kadan bayan kungiyar kwadago ta kasa ta janye yajin aikin NLC.

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya ce wadanda suka katse kasuwanci a jihar da sunan yajin aiki zasu dandana kudarsu, jaridar The Cable ta ruwaito.
NLC
Samu kari