
Hukumar Sojin Saman Najeriya







Shugaban hukumar sojojin saman Najeriya, AM Abubakar Hassan ya kai ziyarar ta'aziyya da jajantawa ga iyalan matuƙan jirgin saman da ya yi hatsari a jihar Neja.

A yau ne aka birne Ibrahim Adamu Abubakar wanda jami'in sojojin sama ne da 'yan ta'adda su ka halla, wannan soja mahaddacin Al-kur’ani ne kuma mai neman ilmi.

Rundunar sojojin Najeriya sun kutsa mafakar ‘yan ta’adda a garin Dikwa. A sanadiyyar haka aka iya kubutar da Mary Nkeki wanda ta rabu da iyayenta a Chibok.

Fasinjojin jirgin sama 271 da suka taso daga birnin Miami zuwa Chile sun gamu da tashin hankali, matuƙin jirgin saman da suke ciki ne ya rasu ana tsaka da gudu.

Yaran Dogo Gide, riƙakken ɗan ta'addan nan da ya shahara wajen fashi da garkuwa da mutane, sun yi iƙirarin cewa su ne suka harbo jirgin sojin saman Nigeriya da.

Shugaban hukumar sojojin saman Najeriya ya bayyana dalilan da ke sanyawa jiragen hukumar suna yin hatsari a yayin da su ke bakin aiki wajen fatattakar miyagu.

Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya gana da shugaban hukumar sojojin saman Najeriya kan mummunan harin da ƴan bindiga suka kai wa dakarun sojoji a jihar.

Rahotanni daga jihar Neja na nuni da cewa wani jirgin saman rundunar sojin sama na Najeriya ya yi hatsari a wani ƙauye jim kaɗan bayan tasowarsa da nufin zuwa.

Dakarun sojoji sun aika ƴan ta'addan ISWAP masu yawa a wani sabon luguden wuta da suka yi musu ta jiragen sama a jihar Borno. An sheƙe ƴan ta'adda masu yawa.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari