
Hukumar Sojin Saman Najeriya







Dakarun sojojin Najeriya na Operation Operation Open Whirl Punch sunyi nasarar halaka yan ta'adda hudu yayin wani hari da suka kai sansanin yan bindiga a Kaduna

Labarin da muke samu a jihar Legas ya ce, wani jirgin saman sojojin sama ya yi saukar gaggawa a jihar. An bayyana abin da ya faru har jirgin ya saka ba shiri.

Mamba mai wakiltar mazabar karamar hukumar Rabah a majalisar dokokin jihar Dakkwato, Abdullahi Zakari, yace Sojojin Najeriya sun halaka daruruwan yan bindiga.

Wani kasurgumin shugaban 'yan bindigan da aka dade ana nema ya shiga firgici yayin da ya fara koa yadda sojojin saman Najeriya suka halaka yaransa 16 a Zamfara.

Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ganin ta kawar da baki ɗaya 'yan ta'adda don samar da zaman lafiya mai ɗorewa a jihar.

Wasu bayanai da muka samu sun nuna cewa jirgin rundunar sojin saman Najeriya ya saki bam a wani kauye dake karamar hukumar Maru, jihar Zamfara, an rasa rayuka.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari