Hukumar Sojin Saman Najeriya
Dakarun rundunar sojojin sama ta Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar lalata maboyar 'yan ta'adda.
Dakarun sojojin sama na Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan kungiyar ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kashe su ne baya kai hare-hare ta sama.
Rundunar sojin saman Najeriya (NAF) ta fadi irin horon da dakarun sojojin Najeriya ke samu a wata makarantar sojojin sama a jihar Ohio da ke kasar Amurka.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare masu zafi kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Hare-haren sun yi sanadiyyar hallaka tsagerun 'yan ta'adda da dama.
Ana samun korafe-korafe yayin da ake zargin Rundunar sojin Najeriya ta kashe daruruwan fararen hula bisa kuskure a hare-haren sama da suka yi kan 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Rundunar sojin saman Najeriya da dakarun kasar China sun yi wani taro a Abuja domin karfafa alaka a tsakaninsu. Sun gana ne a Abuja a hedkwatar NAF.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin sama ta ziyarci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC yayin da ake shirin gudanar da babban zaben 2027.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari