Hukumar Sojin Saman Najeriya
Rundunar sojin saman Najeriya (NAF) ta fadi irin horon da dakarun sojojin Najeriya ke samu a wata makarantar sojojin sama a jihar Ohio da ke kasar Amurka.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare masu zafi kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Hare-haren sun yi sanadiyyar hallaka tsagerun 'yan ta'adda da dama.
Ana samun korafe-korafe yayin da ake zargin Rundunar sojin Najeriya ta kashe daruruwan fararen hula bisa kuskure a hare-haren sama da suka yi kan 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Rundunar sojin saman Najeriya da dakarun kasar China sun yi wani taro a Abuja domin karfafa alaka a tsakaninsu. Sun gana ne a Abuja a hedkwatar NAF.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin sama ta ziyarci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC yayin da ake shirin gudanar da babban zaben 2027.
Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya kira shugabannin rundunonin tsaro zuwa ganawar gaggawa a Abuja kan hare-hare kan sansanonin sojoji a Arewa maso Gabas.
A labarin nan, za a ji cewa hafsun sojin saman Najeriya ya gargadi sojoji a kan duk wani yunkuri da kifar da gwamnatin da aka zaba ta hanyar dimokuradiyya.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari