Hukumar Sojin Saman Najeriya
Jiragen yaki na Rundunar Operation Hadin Kai sun kashe ‘yan ta’adda 12 a wani harin sama da suka kai a Jihar Borno, an lalata sansaninsu a wani daji.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya karɓi sabbin jiragen leƙen asiri guda biyu domin ƙarfafa tsaro, tare da haɗin gwiwa da Rundunar Sojin Sama ta Najeriya.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta fara horar da ɗaliban AFMS kan sarrafa jiragen drone da fasahar zamani, yayin da 'yan Najeriya suka yaba da shirin.
Sojojin saman Najeriya (NAF) sun kammala binciken karɓar rukunin farko na jiragen yaƙi samfurin M-346 daga ƙasar Italiya domin ƙarfafa tsaro a Najeriya.
Rahoto na musamman kan tarihin kafuwar Rundunar Sojin Najeriya daga mutum 18 da aka fara da su a Legas zuwa babbar rundunar soja da ake ji da ita a Afirka.
Daniel Bwala ya yi zargin cewa rikici tsakanin rundunar sojin kasa da ta sama a zamanin Muhammadu Buhari ya hana sojoji samun tallafin jiragen yaki a wasu hare-hare.
Rundunar sojin Najwriya ta samu galaba kan 'yan bindiga a wani samame ta sama da ta kai maboyarsu a jihar Neja, ta kuma lalata masu kayayyakin aiki.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun karbi wasu manyan yan ta'addan ISWAP da suka hana mazauna jihar Borno da kewaye zaman lafiya.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda da dama tare da manyan kwamandojinsu.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari