Hukumar Sojin Saman Najeriya
Sojojin saman Najeriya (NAF) sun kammala binciken karɓar rukunin farko na jiragen yaƙi samfurin M-346 daga ƙasar Italiya domin ƙarfafa tsaro a Najeriya.
Rahoto na musamman kan tarihin kafuwar Rundunar Sojin Najeriya daga mutum 18 da aka fara da su a Legas zuwa babbar rundunar soja da ake ji da ita a Afirka.
Daniel Bwala ya yi zargin cewa rikici tsakanin rundunar sojin kasa da ta sama a zamanin Muhammadu Buhari ya hana sojoji samun tallafin jiragen yaki a wasu hare-hare.
Rundunar sojin Najwriya ta samu galaba kan 'yan bindiga a wani samame ta sama da ta kai maboyarsu a jihar Neja, ta kuma lalata masu kayayyakin aiki.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun karbi wasu manyan yan ta'addan ISWAP da suka hana mazauna jihar Borno da kewaye zaman lafiya.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda da dama tare da manyan kwamandojinsu.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya umarci yin bincike kan yadda matar tsohon sanata Ishaku Abbo ta rika shiga wuraren da aka haramta a filin jirgi.
Shaidu sun tabbatar da cewa adadin wadanda suka mutu ya haura 150 bayan harin jirgin sojin Najeriya a Kasuwar Tufa jihar Zamfara ranar Juma’a ce sun tabbatar.
Hankula sun tashi a jihar Zamfara bayan dakarun sojojin sama sun kai wani hari. Ana fargabar cewa harin dakarun sojojin ya hallaka kusan mutane 100.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari