Hukumar Sojin Saman Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun karbi wasu manyan yan ta'addan ISWAP da suka hana mazauna jihar Borno da kewaye zaman lafiya.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda da dama tare da manyan kwamandojinsu.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya umarci yin bincike kan yadda matar tsohon sanata Ishaku Abbo ta rika shiga wuraren da aka haramta a filin jirgi.
Shaidu sun tabbatar da cewa adadin wadanda suka mutu ya haura 150 bayan harin jirgin sojin Najeriya a Kasuwar Tufa jihar Zamfara ranar Juma’a ce sun tabbatar.
Hankula sun tashi a jihar Zamfara bayan dakarun sojojin sama sun kai wani hari. Ana fargabar cewa harin dakarun sojojin ya hallaka kusan mutane 100.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin saman Najeriya ta yi martani ga zargin cewa jami'anta sun hallaka mutanen gari a garin bin yan bindiga a jihar Neja.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar sojin saman Najeriya sun bi wasu 'yan ta'adda a kan babura da suka ratsa ta jihar Neja a ranar Lahadi
Dakarun rundunar sojojin sama ta Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar lalata maboyar 'yan ta'adda.
Dakarun sojojin sama na Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan kungiyar ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kashe su ne baya kai hare-hare ta sama.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari