Hukumar Sojin Saman Najeriya
Dakarun sojin sama na Najeriya sun samu nasarar halaka wani kasurgumin shugaban yan ta'adda wanda ya dade yana addabar bayin Allah a jihar Kaduna.
Za a ga jerin wasu mutane wadanda saura kiris a kashe a lokacin juyin mulkin farko. A cikinsu akwai gwamnan tsohuwar jihar Kaduna Sir Kashim Ibrahim
Doka ta haramta tara kudi a biya ‘yan bindiga a Najeriya. Muhammad Badaru Abubakar ya ce idan ana biyan fansa, ‘yan bindiga ba za su daina ta’adi a Najeriya ba.
Hakkokin sojojin da su ka mutu ko aka hallaka a filin daga zai fito bayan an cire rai. Shugaban hafsun sojoji ya ce tun 2011 iyalan jami'an tsaro ke jiran kudin.
Dakarun sojojin sama na Operation Hadin Kai sun salwantar da rayukan tantiran yan ta'addan Boko Haram bayan sun yi musu luguden wuta ta sama a jihar Borno.
Zakazola Makama ya tattaro cewa shugaban ƙungiyar ISWAP, Ba'a Shuwa da tulin mayaƙansa sun bakunci lahira bayan luguden wutar jirgin sojojin Najeriya a Borno.
Yayin da ake jimamin harin bam kan masu Maulidi a jihar Kaduna, rundunar sojin sama ta amince ba inshora ga jami'anta kan haduran jirgin sama a kasar.
Za a ji cewa ‘Yan Boko Haram sun hallaka mutane a Borno a harin farko a sabuwar shekara. An tsinci gawawwaki 12 kuma an samu wasu Bayin Allah da su ka samu rauni.
Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar, ya bukaci biyayya wajen liyafar da aka yi wa Janar 113 da aka yi wa ritaya. Bisa al'ada, a kan yi wa wasu sojoji ritaya.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari