Hukumar Sufurin jiragen kasa
Hukumar Kula da Harkokin Sufurin Jiragen Kasa ta shirya zirga-zirga jirage ta musamman domin taimakawa jama'a a lokacin shagulgulan karamar Sallah.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta waiwayi jihar Kano inda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya har ƙasa a lokacin da Gwamna da Mataimakinsa ke jin jiki.
A labarin nan, za a ji cewa jirgin saman gwamantin Najeriya da aka saka a kasuwa kimanin watanni biyar da suka gabata ya yi kwantai, an janye shi daga kasuwa.
Marigayi Alhaji Muhammad Adamu Dan Kano, wanda ya kafa kamfanin sufurin jiragen sama na Kabo Air ya shiga sahun wadanda gwamnatin Tinubu za ta karrama.
Hukumar jiragen kasa ta Najeriya, NRC ta ce za ta kaddamar da taswirar jiragen kasa da za ta ba kowace jihar damar amfana da layin dogo a Najeriya.
Majalisar dattawa ta kaddamar da binciken jiragen kasa da aka samar a lokacin shugaba Muhammadu Buhari. Za a binciki yadda aka kashe kudin jiragen kasan.
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen kasa ta Najeirya ta tabbatar da cewa Jarumi Shawn Faqua ya kama tarihin zama na farko da aka daura aurensa ana cikin tafiya a jirgi.
Tsohon Hafsan tsaron Najeriya, Lucky Irabor ya bayyana cewa harin jirgin kasa da aka kai na Abuja zuwa Kaduna a 2022 a shi ne abu mafi wahala wanda ya rikita shi.
Majalisar wakilai ta yi gargadin cewa za ta sanar da Bola Tinubu cewa ministan sufuri ya ki halartar zaman da suka shirya kan hadarin jirgin kasan Kaduna Abuja.
Hukumar Sufurin jiragen kasa
Samu kari