Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun kashe mutum daya tare da yin garkuwa da wasu mutane daban.
Jami'an tsaro na 'yan sanda da sojoji sun samu nasarar ceto wasu mutane da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kaduna. Sun sada su da iyalansu.
'Yan sandan jihar Kano sun sanar da mutuwar wani gagararren dan daba bayan mutane sun masa dukan kawo wuka, sun yi rugu rugu da kafofinsa kafin ya mutu.
Kwamishina a jihar Bauchi, Abdulrazak Nuhu Zaki, ya yi martani kan zargin satar yarinya, yana mai cewa Zainab diyarsa ce ta jini kuma yana da hakki a kanta.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Abia, Farfesa George Chima a gidansa da ke jihar Imo,
Kara wa'adin sufeton 'yan sandan Najeriya ya jawo rudani yayin da Omoyele Sowore ya bukaci a tsige shi. Yan Najeriya sun nuna shakku bayan gwamnati ta yi bayani.
Jami'an tsaro sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane masu yawa a jihar Anambra bayan sun kaddamar da farmaki a maboysrsu.
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya ki yarda da sharudan beli da aka ba shi bayan tsare shi. Ya ce ya fi Tinubu karfin iko a Najeriya a shekarun baya, a 1992.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a gidan shugaban karamar hukumar Malumfashi da ke jihar Katsina. Sun kashe jami'in dan sanda.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari