Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu tsagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
Wasu matasa sun kai wa tsohon shugaban karamar hukumar Jama'are, Isa Muhammad Wabi hari inda suka yi ajalinsa, ana zargin abokan dansa suka aikata hakan.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ramuwar gayya a jihar Zamfara. Tsagerun sun kona shaguna tare da sace dabbobi yayin harin da suka kai.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci kan matafiya a jihar Zamfara. Tsagerun sun sace fasinjoji tare da kashe direban motar.
Tsohon mataimakin Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Ari Muhammed Ali, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC bayan ritaya, yana neman kujerar Sanata a 2027.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamao sun yi aika-aika a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka mutane uku bayan sun bude wuta kan mai uwa da wabi.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a juhar Zamfara. Miyagun wadanda suka kai hare-haren a wasu kauyuka uku, sun hallaka mutane 28.
Wasu 'yan bindiga da ba san ko wanene ba, sun yi awon gaba da wani limamin cocin Katolika a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kutsa har gida sannan suka sace shi.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Sokoto. Harin na 'yan bindigan ya kusa ritsawa da shugaban karamar hukumar Tangaza, Isa Kalanjeni.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari