Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ƴan sanda ta samu nasarar kama mutum 4 da wasu ƴan bindiga suka kai farmaki cocin Katolika a jihar Edo, maharan sun yi garkuwa da limami da ɗalibi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi ta'asa a babban birnin tarayya Abuja. 'Yan bindigan sun hallaka tsohon shugaban hukumar shuge da fice ta Najeriya (NIS)
Rundunar 'yan sandan kasar nan ta shiga dimuwa bayan wasu da ake zargin 'yan fashi ne sun sace babban jamu'inta, Modestus Ojiebe a babban birnin tarayya.
Safiyanu Dalhatu ya kashe mahaifiyarsa da tabarya a Bauchi. Yanzu dai 'yan sanda sun kama shi, sun kwace makamin, kuma ana shirin gurfanar da shi a kotu.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu 'yan ta'adda da ake zargin na Boko Haram/ISWAP ne sun sace wani babban farfesa a jami'ar NAUB tare da wasu fasinjoji.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fito ta karya rahotannin da ke yawo masu cewa yan ta'adda sun samu mafaka a birnin tarayya Abuja. Ta ce babu kamshin gaskiya a ciki.
Rundunar 'yan sandan kasar mam ta tabbatar da cewa an samu sakaci daga wasu daga cikin jami'anta, wanda ya yi sanadiyyar batan dubban bindigun da gwamnati ta samar.
‘Yan sandan jihar Imo sun kama masu safarar yara, inda suka ki karbar cin hancin N1m, kuma suna ci gaba da bincike kan wata babbar cibiyar safarar yara.
Wani abin bakin ciki ya afku a jihar Bauchi yayin da jami'an ‘yan sanda a jihar suka kama wani mutum mai shekaru 50, Alhaji Nuru Isah, bisa zargin kisan matarsa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari