![An shiga jimami bayan an hallaka jami'in hukumar kwastam a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e158a1612e49ba08.jpeg?v=1)
Hukumar Kwastam
![An shiga jimami bayan an hallaka jami'in hukumar kwastam a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e158a1612e49ba08.jpeg?v=1)
![Gida bai koshi ba: An damke ganguna 85 na fetur za a yi safararsu zuwa ketare](https://cdn.legit.ng/images/560x315/88d41e3d17bd3cfb.jpeg?v=1)
!["Sai an bi a hankali": 'Yan kasuwa sun yi murna da janye harajin shigo da abinci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f2a79c9c4dd3cefa.jpeg?v=1)
![An kama rubabbun kaji da lalatatun magunguna ana shirin shigowa da su Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/25ca19617b5e32a3.jpeg?v=1)
![Kamfanin BUA zai gina katafaren asibitin zamani kyauta a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/451120bc640684ac.jpeg?v=1)
![Hukumar kwastam ta kama makaman kusan N1bn da ake zargin za a kai ga 'yan ta'adda](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0d9f0a66291181d0.jpeg?v=1)
![Jerin makamai da kwastam ta kama ana shirin shigowa da su Najeriya cikin shekaru 7](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8c9e1e89da0327e0.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta kama makamai da dama a lokacin da ake kokarin shigowa da su Najeriya ta bayan fage domin aikata ayyukan barna da ta'addanci a garuruwa.
![Yaki da ta'addanci: Kwastam ta kama kwantena makare da makamai daga Turkiyya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/36c72cb0c395558f.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta Najeriya ta tabbatar da kama makamai da miyagun ƙwayoyi masu jimillar darajar biliyan 4 a tashar jirgin ruwa dake Onne a jihar Ribas.
![Kwara: Hukumar kwastam ta tatso harajin N10bn a cikin watanni 5](https://cdn.legit.ng/images/190x107/36c72cb0c395558f.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta kasa ta bayyana nasarar tattara kudin shiga ga gwamnatin Najeriya da yawansu ya kai N10bn a cikin watanni biyar, sannan an kama haramtattun kaya.
![Mutuwar jami’in Kwastam: Shugaba Tinubu ya aikawa Iiyalin Marigayi Etop Essien saƙo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/af9d8db2f9394219.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana alhininsa game da rasuwar Etop Essien, mataimakin kwanturola mai kula da harkokin kudaden shiga a hukumar kwastam ta Najeriya (NCS).
![Gwamnatin tarayya ta haramta amfani da wasu nau'in robobi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e0066a77067d12a6.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta dauki gabarar magance gurbata yanayi da ake yi da robobi da leda ta hanyar haramta amfani da su sau daya kawai a ma’aikatu da hukumoni.
![Muhimman abubuwa 3 da ya dace a sani a kan jami'in kwastam da ya mutu a majalisa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d203c0ddf66413ba.jpeg?v=1)
A yau Litinin babban jami'in kwastam, Etop Andrew Essien ya fadi ya mutu a majalisar wakilai. Legit ta tattaro muku manyan abubuwa uku da ya kamata ku sani a kansa.
![Babban jami'in hukumar Kwastam ya mutu ana tsakiyar zaman kwamitin Majalisa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/70525b63b48b4511.jpeg?v=1)
An shiga ɗimuwa bayan babban rashi na mutuwar wani babban jami'an hukumar Kwastam, Essien Etop Andrew cikin Majalisar Tarayya a Abuja yayin amsa tambayoyi.
![Fetur ya yi tsada: Dillalai sun tsunduma yajin aiki, an rufe gidajen mai 2,000](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0c35f9001cfb7916.jpeg?v=1)
Kungiyar dillan mai ta kasa (IPMAN) ta rufe sama da gidajen mai 1,800 a fadin jihohin Adamawa da Taraba saboda Kwastam ta kwace motocin dakon man mambobinta.
![Hukumar kwastam za ta dauki matakin da zai kawo saukin kayan abinci a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2af6d8e4f1eae5d2.jpeg?v=1)
Hukumar kwastam ta yi alwashin kawo karshen masu boye kayan abinci a Najeriya domin kawo saukin kayan masarufi. Shugaban hukumar, Wale Adeniyi ne ya fadi haka.
Hukumar Kwastam
Samu kari