Kasafin Kudi
Adeyemi Adeniyi ya zargi jami’an Ofishin Kasafin Kudi da sanya hukumar PFIPC cikin kasafin tarayya, yana mai musanta hannu kai tsaye na Femi Gbajabiamila.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Gwamnatin Najeriya ta musanta zargin karkatar da kuɗaɗen shiga, tana mai cewa fassarar rahoton Bankin Duniya da aka yi ba daidai ba ne a yau 19 ga Afrilu, 2026.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu a kasafin kudin 2026, wanda aka yi kiyasin zai lakume fiye da Naira tiriliyan 68, ya tsawaita na 2025.
Daraktan kungiyar Izala, Sheikh Yakubu Musa Hassan, ya zargi Shugaba Tinubu da zaluntar Musulmai a Najeriya, yana kira da gaggawa wajen tabbatar da 'yancin su.
A labarin nan, za a ji cewa umarnin da Tinubu ya bayar na tilastawa NNPCL mika kudin da ake samu ga asusun tarayya kai tsaye zai yi wa gwamnatoci dadi.
Majalisar Dattawa ta tuhumi kotun IST bayan kashe N16m a maganin feshi da shara. Ta kuma bayyana cewa wani bangare ya tafi ga wutar lantarki da intanet
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi artabu da ma'aikatan Sanata Titus Zam a majalisa yau 16 ga Fabrairu, 2026, kan zargin cire ta daga taron kare kasafin kuɗi.
Zaman kare kasafin ma'aikatar ayyuka ta Najeriya ya rikide zuwa rikici yayin da aka yi musayar yawu tsakanin David Umahi da Sanata Adams Oshiomhole.
Kasafin Kudi
Samu kari