Kasafin Kudi
A labarin nan za a ji 'dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar hadakar yan adawa ta ADC,Atiku Abubakar ya nemi bayanan motocin alfarma 39 da gwamnati ta ware kudinsu.
Rahoto ya nuna hukumomin gwamnati sun ware kusan naira biliyan 400 a kasafin 2026 domin masallatai, fadodi da dakunan taro, yayin da masana suka soki tsarin.
Ma’aikatar Kudi ta Tarayya ta gargadi sababbin ma’aikata kan sakon bogi da ke neman su biya ₦50,000 kafin su fara aiki. Ta ce ba daga gare ta sakon yake ba.
Sanata Tahir Monguno ya kalubalanci gwamnatin Bola Tinubu kan jinkirin kasafin kudin 2025 ya ce babban laifi ne da ke iya kaiwa ga tsige shugaban kasa.
Ministan Kudi Taiwo Oyedele ya bayyana cewa basussukan Najeriya ba su kai N80trn da ake fadi ba, inda ya zargi yawan lissafi da sake fasalin kudi da haifar da hakan.
Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Tinubu da boye Naira tiriliyan 12.8 a kasafin 2026, yana bukatar cikakken bayani da binciken Majalisar Tarayya.
Adeyemi Adeniyi ya zargi jami’an Ofishin Kasafin Kudi da sanya hukumar PFIPC cikin kasafin tarayya, yana mai musanta hannu kai tsaye na Femi Gbajabiamila.
Duk da tulin bashin da ke wuyan Najeriya, Darektan bankin duniya ya ce ba a nan matsalar kasar ta ke ba. Mathew Verghis ya ce ya kamata a duba kudin shiga ne.
Gwamnatin Najeriya ta musanta zargin karkatar da kuɗaɗen shiga, tana mai cewa fassarar rahoton Bankin Duniya da aka yi ba daidai ba ne a yau 19 ga Afrilu, 2026.
Kasafin Kudi
Samu kari