Kasafin Kudi
Jihohi 31 sun tara wa kansu bashin N2.57tr amma ba su iya jawo jarin waje a zangon farko na 2025 ba; jihohi 10 kadai sun karbo bashin N417bn duk da karin FAAC.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana rashin amincewa da harajin 5% da gwamnatin tarayya ke shirin kakaba wa kayan man fetur.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tallace-tallace ta jihar Kano a karkashin Kabiru Dakata ta bayyana yadda ta kudiri aniyar tara wa gwamnati harajin N5bn.
Farfesa Usman Yusuf ya zargi gwamnoni da jawo mafi yawan matsalolin Najeriya, yana mai cewa suna boye gaskiya ga Tinubu tare da karkatar da kuɗin jama’a.
Dan majalisar da ke wakiltar mazabar Ayamelum, Hon. Bernard Udemezue, ya gamu da fushin majalisar dokokin Anambra, inda aka dakatar da shi na tsawon wata 3.
Bayan cire tallafin mai, an ji cewa Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kashe sama da N50trn a manyan ayyuka, amma ‘yan Najeriya na korafin tsadar rayuwa.
A labarin nan, za a ji cewa dangantaka ta yi tsami a tsakanin hukumar tattara haraji ta kasa FIRS da kuma kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na Kano, KEDCO.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Abdul Ahmed Ningi na Borno ta Tsakiya ya ce babu dalilin da zai sa kudin masu aikin kwangila na gwamnati za su ki fito wa.
Majalisar zartarwar jihar Oyo ta amince da gyaran gidan gwamnati kan N63.479bn da sauran ayyuka. Za a inganta filin jirgi da kuma gina sabuwar kasuwa kafin 2026.s
Kasafin Kudi
Samu kari