Kasafin Kudi
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnonin jihohi 36 a Najeriya su bai wa kananan hukumomi kudinsu kai tsaye, domin bin hukuncin Kotun Koli kan ‘yancinsu.
Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
Shugaban karamar hukumar Coker-Aguda, Azeez Ogidan, ya gabatar da kasafin kudin 2026 na sama da N11bn domin bunkasa lafiya, ilimi, tituna da jin dadin al’umma.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ’yan Najeriya musamman talakawa cewa sababbin dokokin haraji za su amfani marasa karfi, masu ƙaramin albashi da ’yan kasuwa.
Gwamnatin Ahmad Aliyu ta amince da kashe Naira biliyan 8.4 domin sake gina babbar kasuwar Sokoto da gobara ta lalata, tare da amincewa da kasafin kudin 2026.
Gwamnatin Jigawa za ta kashe Naira biliyan 3.5 domin gyara da inganta harkokin makarantun Tsangaya, wanda ake haddar Alkur'ani Mai Girma a jihar.
Gwamnatin Abba Yusuf za ta dauki karin malamai 4,000 domin rage cunkoso da inganta karatun firamare, tare da magance matsalar rashin zuwan yara makaranta.
Gwamnatin Tarayya za ta karɓi bashin N17.89tn a 2026 saboda karuwar gibin kasafi da raguwar kudaden shiga, inda mafi yawan bashin zai fito daga cikin gida.
Kasafin Kudi
Samu kari