Kasafin Kudi
Sanata Enyinnaya Abaribe ya ce ya samu N266m daga kudin yayin da Ali Ndume ya yi ikirarin cewa ya samu fiye da N200m sabanin N500m da aka yi ikirarin sun karba.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi kira ga shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da ya yi murabus daga mukaminsa yayin da ta goyi bayan Sanata Abdul Ningi.
Wata kungiya mai zaman jansa da ke sa ɓya ido kan kasafin kuɗin Najeriya ta ce Sanata Abdul Ningi na da gaskiya game da wasu kuɗi da babu cikakken bayani kansu.
Bayan dakatar da Sanata Abdul Ningi daga Majalisar Dattawa har na tsawon watanni uku, Sanata Shehu Sani ya magantu kan lamarin inda ya mutum daya ne zai cece shi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sakon kasafin kuɗin birnin tarayya Abuja ga majalisar wakilan tarayya, ya buƙaci ta hanzarta amincewa da shi.
Sanata Bamidele daga jihar ya zargi Sanata Abdul Ningi da yunkurin juyin mulki a majalisar dattawa bayan kalamansa na an yi cushe a kasafin 2024.
Zaman Majalisar Dattawa ya rikice yayin da Sanata Solomon Adeola ke gabatar da kudiri kan cushe a kasafin kudi da Sanata Abdul Ningi ya yi zargi.
Fadar shugaban kasa ta musanta batun Sanata Abdul Ningi na cewa gwamnatin tarayya na aiwatar da wani kasafin kudi sabanin wanda majalisa ta amince da shi.
Ana zargin an yi wani cushe a majalisar dattawa a kasafin kudin shekarar nan. Akwai wani kasafin kudin da aka amince da shi da ‘yan Najeriya ba su sani ba
Kasafin Kudi
Samu kari