Nasir Ahmad El-Rufai
Jigon jam'iyyar APC, Bashir Ahmad ya ba gwamnatin jihar Kano shawara kan yadda za ta kawo sauyi domin rage cunkoso a birnin kamar yadda Nasir El-Rufai ya yi.
Shugaban kungiyar likitoci masu neman kwarewa NARD ta ƙasa, Tope Zenith Osundara, ya tabbatar da dawowar likitar da aka yi garkuwa da ita tun Disamɓa.
Za a ga sunayen mutane 23 da aka zaba a APC a matsayin ciyamomi a jihar Kaduna. A cikin kananan hukumomi 23 da ake da su a jihar Kaduna, mace 1 tayi nasara.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani da matar tsohon gwamnan jihar, Hadiza El-Rufai sun kaure a kafar sadarwa ta X kan gyaran rubutun Turanci.
Kungiyar Mandate Protection Vanguard (MPV) ta ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan mutanen da ya kamata ya nada a matsayim ministoci a gwamnatinsa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa ko kadan ba zai yi ritaya daga siyasa. El- Rufai ya ce zai dawo a shekarar 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya kalubalanci tsofaffi da shugabannin Kaduna na yanzu, ya ce a shirye yake ya rantse da Alƙur'ani mai tsarki.
Malam Nasir El-Rufai da mutanensa sun kawo wani shiri da ake kira Arewa Tech Fest. Da taimakon Arewa Tech Fest, ana sa ran matasan Arewa za su shawo kan matsaloli.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ce za a yi shirin Arewa TECHfest a dukkan jihohin Arewa. ya ce za a farfado da fasahar zamani a Arewa. za a yi shirin a Katsina.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari