Nasir Ahmad El-Rufai
Bello El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufai, ya ce ko kaɗan babu hannunsa a kwangilolin da mahaifinsa ya bayar a mulkinsa.
Dan Majalisar Tarayya da ke wakilta Kaduna ta Arewa, Bello El-Rufai ya magantu kan yadda suke da Gwamna Uba Sani inda ya ce har yanzu mai gidansa ne.
Minsitan Tinubu ya bayyana dalilin da yasa ba a zabi Malam Nasir El0Rufai ba a cikin jerin wadanda aka amince su zama ministoci a mulkin nan da ake.
Jigon jami'yyar APC, Barista Jesutega Onakpasa ya zargi wasu 'yan siyasa da jefa Nasir El-Rufai da Yahaya Bello a halin da suke ciki duk da gudunmawa da suka bayar.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta fara gayyatan tsofaffin kwamishinoni da sauran jami'an gwamnati domin cigaba da binciken gwamnatin Nasiru El-Rufa'i.
Jigon jami'yyar APC, Podar Johnson ya magantu kan zargin rikici tsakanin Shugaba Bola Tinubu da Nasir El-Rufai inda ya ce babu komai a tsakaninsu.
Yayin da ake bikin ranar ma'aikata a Najeriya, jami'yyar PDP ta bukaci a binciki Nasir El-Rufai kan korar ma'aikata 27,000 ba tare da biyansu hakkokinsu ba.
Podar Yiljwan Johnson wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Plateau, ya yi magana kan batun yiwuwar yin takarar Nasir El-Rufai a 2027.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, akwai alamu wasu jiga-jigan APC za su iya bijirewa Shugaba Bola Tinubu a zaben saboda wasu matsaloli da ke faruwa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari