Nasir Ahmad El-Rufai
Wasu daga cikin 'yan kasuwa da ke jihar Kaduna sun tuna da masifar da su ka shiga bayan gwamnatin Nasir El-Rufa'i ta rushe masu wuraren kasuwancinsu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana abin da ya sa a gaba a wajen mulki jihar. Uba Sani ya ce burinsa hidimtawa mutanen da suka zabe shi.
Gidauniyar Sheikh Ɗahiru Bauchi ta nemi Nasir El-Rufai ya nemi afuwa bisa zargin rashin adalci da kuma tsangwamar ɗaliban Shehi wanda ya jefa su a matsala.
’Yan kasuwa a Kaduna sun goyi bayan Uba Sani, Shugaba Boa Tinubu da APC, yayin da suka yi ikirarin cewa sun sha wahalhalu a lokacin mulkin Mallam Nasir El-Rufa’i.
Bayan zargin cewa Bola Tinubu ke ɗaukar nauyin SDP, fadar shugaban kasa da jam'iyyar sun karyata jita-jitar da ake haɗawa da ba ga sa tushe bare makama.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yabawa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, kan tabbacin da ya bayar na ci gaba da kasancewarsa mamba a cikinta.
Bayan Nasir El-Rufai ya kira jiga-jigan PDP su koma SDP, tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya ce ba shi da darajar shugabanci da zai iya janyo su.
Jam'iyyar SDP ta yi sabon zargi kan gwamnatin APC mai mulki a Najeriya. Ta ƴi zargin cewa ana shirin sanya tsoro a zukakan 'yan adawa tare da barazana a gare su.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce jam'iyyar SDP ce za ta yanke cewa zai tsaya takara a 2027 ko a'a. Ya ce ko a 2015 ma Buhari ne ya saka shi takara.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari