Nasir Ahmad El-Rufai
Kwamishinonin da suka yi aiki a karkashin tsohuwar gwamnatin jihar Kaduna sun yi zargin cewa hukumar ICPC da kotu za su kwace kadarorin wasu bayin Allah.
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Kaduna ta sahale wa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kwato wasu kudi da ake zargin an boye a lokacin Nasir El-Rufa'i.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya yi gargadin cewa gwamnatinsa ba za ta zuba idanu wasu tsirarun 'yan siyasa suna kokarin jefa rayuwar jama'a a masifa ba.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki Malam Nasir El-Rufai. Shehu Sani ya ce tsohon gwamnan ya jawowa APC a asara a jihar Kaduna.
Gwamnatin jihar Kaduna ta gargadi tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufa'i a kan ya daina tsoma masu baki a cikin a yanayin gudanar da mulkin gwamna Uba Sani.
Tsohon mai taimakawa tsohon shugaban kasa kan kafafen yada labarai, Reno Omokri, ya yi kaca kaca da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai.
Shugaban kasa, kuma jagoran APC, Bola Ahmed Tinubu ya ba 'yan jam'iyyar dake da korafi da su yi tare, inda ya ba umarni a zauna son warware matsalolinsu.
Bayan ce-ce-ku-ce kan rashin halartar Nasir El-Rufai taron APC, jam'iyyar ta yi wa tsohon gwamnan Kaduna martani kan kalamansa game da dalilin kin zuwa taron.
Bayan ce-ce-ku-ce kan rashin halartar Nasir El-Rufai da Muhammadu Buhari taron APC, tsohon gwamnan Kaduna ya fadi dalilin rashin halartar taron jam'iyyar da aka yi.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari