Nadin Sarauta
Bayan zargin cin zarafi da wani basarake ya yi, Gwamnatin jihar Ogun ta dakatar da Oba Abdulsemiu Ogunjobi na Orile Ifo na tsawon watanni shida daga sarauta.
Rikici ya barke a garin Esa-Oke bayan nadin sabon sarki, inda wasu suka kai farmaki da kashe mutane da dama. ‘Yan sanda sun ce ana kokarin shawo kan lamarin.
Babbar kotun jihar Kogi mai zama a birnin Lokoja ta ce an saɓawa doka da ka'idojin sarautar gargajiya wajen naɗin sarkin kasar Ebira, mai martaba Ahmed Anaje.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari wani kauye a jihar Osun yayin da ake rigimar sarauta. Sun harbi mutane da dama tare 'yan sanda bakwai.
Gwamnatin Ogun ta fara bincike kan bidiyon da ya nuna Oba Ogunjobi yana cin zarafin Cif Arinola, yana la’antar shi da barazanar amfani da ‘yan sanda kansa.
Gwamnatin Osun ta ce ta shirya daukaka kara bayan hukuncin kotu, inda ta bukaci a zauna lafiya har sai kotun daukaka kara ta yanke hukunci kan rigimar sarauta.
Masarautar Zazzau ta yi rashin jigo a cikinta, Sarkin Yakin Zazzau, Alhaji Rilwanu Yahaya Pate wanda ya koma ga mahaliccinsa a safiyar ranar Alhamis.
Babbar kotun jihar Ogun ta soke naɗin basaraken Ilawo, ta ce Gwamna Dapo Abiodun ya rainata da ya ci gaba da harkokin naɗa sarkin duk da an shigar da ƙara.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benue ya jaddada ikonsa a mataayin gwamna inda ya gargadi masu neman kawo masa cikas a cikin mulkinsa da cewa su yi hakuri.
Nadin Sarauta
Samu kari