Musulmai
Majalisar wakilai ta tarayya ta gayyaci duka mambobinta zuwa wani zaman gaggawa domin tattaunawa kan batutuwan da suka taso bayan sakin jadawalin zaben 2027.
Sarki Aminu Ado Bayero ya kaddamar da sabon masallacin da Abdullahi Ganduje ya gida a Kano. Ganduje ya ba Sheikh Abubakar Lawal Triump jagorancin masallacin.
Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta yi bayani game da saka ranar zaben 2027 a watan Ramadan da Musulmai ke azumi. Ta ce tana nazari game da korafin jama'a.
Sheikh Isa Ali Pantami ya shiga jerin malaman musuluncin da suka taba nuna sha'awa ko ma suka tsaya takarar gwamna a fadin Najeriya, Sheikh Ibrahim Khalil na ciki.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya bukaci INEC ta sake nazari da suha ranakun zaben 2027 saboda za su fado ne a cikin watan Ramadan na badi.
Ramadan 2026: Jerin ƙasashe 4 ciki har da Oman da Turkiyya sun tabbatar da cewa za a fara azumin watan Ramadan a ranar Alhamis 19 ga Fabrairu, 2026.
Ministan kasar Amurka mai lura da tattalin arziki ya bayyana matakan da suka dauka da umarnin shugaba Donald Trump wajen tayar da zanga zanga a kasar Iran.
Mahdi Shehu ya bayyana cewa ayyana Rabiu Musa Kwankwaso a matsayin mai tsattsauran ra’ayi wani shiri ne na siyasarsa da zai raunana tasirinsa kafin zaben 2027.
Kungiyar MUSWEN da malaman Musulmi a Kudu maso Yamma sun jaddada bin umarnin Sarkin Musulmi kan azumin Ramadan 2026, suna tabbatar da hadin kai da zaman lafiya.
Musulmai
Samu kari