Musulmai
Manyan malaman Najeriya za su gabatar da tafsirin Al-Kur'ani mai girma a jihohi da dama na Najeriya. Mun kawo wurare da jihohin da malamai za su yi tafsiri a 2026.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da rabon jayanci ga gidajen mutane akalla 300,000 bayan fara azumin Ramadan da na Kiristoci.
Mutane 8 da aka daga masu kafa kan yin azumi ciki har da marasa lafiya, matafiya, tsofaffi, da sauransu. Yayin da wasu za su rama, wasu za su iya ciyarwa.
Muhimman abubuwa 7 da ke ɓata azumi: Cin abinci da gangan, yin amai, haila, da sauransu. An shawarci Musulmi da su nisanci gulma, kalaman banza, da faɗace-faɗace.
Gwamna Bala ya rage awannin aikin ma'aikata a jihar Bauchi zuwa 3:00pm a Ramadan. Gwamna Abdulrazaq ya gaishe da Musulmi da Kirista yayin da aka fara azumin Ramadan.
Wani cocin Kirista a jihar Kaduna ya rabawa Musulmai sama da 1,000 kayan abinci yayin da aka fara azumin watan Ramadan 2026 domin tallafa wa marasa galihu.
Ga wasu muhimman abubuwa 10 game da Ramadan yayin da ake duban wata yau 17 ga Fabrairu. Sarkin Musulmi ne zai sanar da fara azumi a hukumance yau.
Majalisar dattawan Najeriya ta sake yin gyara a dokar zabe ta 2026 domin bai wa INEC damar sauya jadawalin zaben 2027 idan bukatar hakan ta taso.
Hukumar ganin wata ta Najeriya ta tabbatar da fara azumin watan Ramadan a 2026. Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ne ya tabbatar da haka.
Musulmai
Samu kari