Musulmai
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya bayyana cewa Amurka za ta ci gaba da kare zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz domin tabbatar da cinikayyar duniya.
Wasu malamai biyu a mazabar Mani da Bindawa sun nuna rashin amincewarsu da tsaida mace a matsayin yar takarar kujerar Majalisar wakilai a inuwar APC.
Hukumar alhazai ta Najeriya, NAHCON ta fara jigilar maniyyatan Hajjin 2026 da maniyyata 474 daga Kogi, da manyan jami’ai suka halarci bikin ƙaddamarwar a Abuja.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya ce akwai yiwuwar sake kai hare-haren soji kan Iran idan gwamnatin ƙasar ta sake saba ka'idar da aka gindaya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sauke wasu manyan jami’an gwamnatinsa yayin da wasu suka yi murabus tun bayan fara yakin Amurka da Isra’ila da Iran.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya watau MURIC ta bayyana hujjojin da ya sa take zargin gwamnatin tarayya da fifita kiristoci fiey musulmi a kasar nan.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta zargi Amurka da karya kan kudin yakin da aka kashe, tana cewa gwamnatin Trump ta boye hakikanin asarar da ta kai dala biliyan 100.
Jagoran addini a Iran, Ayatollah Mojtaba Khamenei ya ce Iran ba za ta mika shirinta na nukiliya da makamai masu linzami ba, duk da matsin lambar Amurka.
Musulmai
Samu kari