Musulmai
Benjamin Netanyahu ya kira Birtaniya “Jamhuriyar Musulunci ta Birtaniya”, lamarin da ya jawo suka daga Yahudawan Birtaniya tare da ƙara nuna tsamin dangantakarsu.
Amurka ta matsa wa Benjamin Netanyahu ya yi Allah-wadai da ‘yan share-fagen Isra’ila da suka killace Falasdinawa 15 a Qusra, yayin da sojoji suka cire wani tanti.
Rundunar Isra’ila ta ce ta kashe kwamandan Hamas Muhammad Mushtaha, wanda ake zargi da rike garkuwa da kuma shirya hare-hare kan Isra’ilawa a yankin.
Sultan Sa’ad Abubakar ya sanar da Juma’a, 14 ga Agusta 2026, a matsayin farkon Rabi’ul Awwal 1448 bayan tabbatar da ganin jinjirin watan a Najeriya.
Wasu shugabannin ƙasashen duniya da sarakunan Saudiyya sun samu damar shiga ɗakin da ake binne Manzon Allah (SAW) a Masallacin Annabawi da ke Madina.
’Yan sandan kasar Ghana sun kama mutumin da aka dauka yana marin fasto da aka daure, bayan zargin faston da yin kalaman batanci ga Annabi Muhammad.
Hukumar NAHCON ta amince da Air Peace, Flynas, Max Air, Saudi Air da UMZA Aviation Services domin jigilar mahajjatan Najeriya a aikin Hajjin 2027.
Mohammed Al-Issa ya gana da Tinubu a Abuja bayan taron JIBWIS da Muslim World League, inda aka amince da Abuja Declaration kan zaman lafiya a Yammacin Afirka.
Majalisar Sarkin Musulmi a jihar Sokoto ta ayyana Alhamis, 13 ga Agusta,na shekarar 2026 a matsayin ranar fara neman jinjirin watan Rabi’ul Awwal 1448AH.
Musulmai
Samu kari