Musulmai
Solomon Dalung ya bukaci Gwamnatin Plateau ta bayyana hujjojin zargin Hisbah, tare da gano masu daukar nauyinsu da kare al'umma daga rarrabuwar addini.
Gwamna Zulum ya bai wa ɗalibai 30 da suka haddace Alƙur’ani Naira miliyan ɗaya kowanne, tare da bai wa malamai takwas Naira miliyan biyu kowanne.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Tirmidhy Usamat, ya rasu a Osun, yayin da aka gudanar da jana’izarsa a Osogbo ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
Wani Kirista a Plateau ya gina Masallacin Juma’a domin Musulmi, yana mai cewa aikin zai ƙarfafa haɗin kai, zaman lafiya da jituwa tsakanin al’ummar yankin.
Shugaban Iran Mojtaba Khamenei ya bukaci kasashen Musulmi, musamman na Gulf, su hada kai domin fuskantar abin da ya kira “ainihin makiyi” tare da kare juna.
Hisbah a jihar Sokoto ta musanta zargin takaita ibadar Kiristoci, ta ce dokarta ta shafi al'ummar Musulmi ne kawai tare da kira ga zaman lafiya da bin doka.
Wani Kirista dan kasar Masar ya shiga gasar Alƙur’ani domin lashe Umrah kyauta ga maƙwabciyarsa Musulma, wadda ta daɗe tana mafarkin yin aikin Umrah.
Ministan Harkokin Wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran Abbas Araghchi ya ce Iran ba za ta manta ko yafe harin makarantar Minab da ya kashe ɗalibai ba.
Wani magidanci a Zamfara ya zargi babban jami’in Hisbah da tilasta rabuwar aurensa, sannan ya auri tsohuwar matarsa, yana neman gwamnati ta binciki lamarin.
Musulmai
Samu kari