Musulmai
Sanata Kawu Sumaila ya tashi ya nuna adawa da bukatar ministan shari'a na kasa kan soke hukumar kula da nazarin Larabci da addinin Musulunci ta kasa (NBAIS).
Isra’ilawa daga bangarorin siyasa daban-daban sun nuna fushi kan yarjejeniyar farko tsakanin Amurka da Iran, suna kallonta a matsayin barazana ga tsaron Isra’ila.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da cewa a yau Talata, 16 ga Yunin 2026 aka shiga sabuwar shekarar hijira ta 1448 a Najeriya bayan ganin wata da aka yi.
Gwamnatin Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ayyana gobe Talata a matsayin ranar hutu saboda shigowar sabuwar shekarar musulunci.
Wata kungiyar musulmi ta Najeriya ta jaddada muhimmanci addu'a a kokarin da ake yi na yakar ta'addanci da dawo da zaman lafiya mai dorewa a kasa.
Ƙasar Iran ta ce babu amfani da ci gaba da tattaunawar sulhu da Amurka bayan harin Isra'ila a Beirut, tana zargin Washington da kasa cika alkawuranta.
Sarkin Musulmi ya umarci daukacin Musulman Najeriya su fito domin neman ganin jinjirin watan Muharram 1448AH a ranar Litinin, 15 ga Yuni, bayan faduwar rana.
Kakakin kwamitin tsaro na majalisar Iran, Ebrahim Rezaei ya tabbatar da cewa al'ummar Iran ba za su amince da mika wuya ba, inda ya ce Amurka ce ya kamata ta yi.
Wata kungiyar Musulmi ta FASON ta bayyana cewa addinin Musulunci ba shi da alaka da ta'addanci, garkuwa da mutane, fashi ko sauran miyagun laifuka.
Musulmai
Samu kari