Musulmai
Rahoton leken asirin Amurka ya ce sabon jagoran Iran ya fi nuna sha'awar makamin nukiliya, yayin da Tehran ke kare kadarorinta bayan hare-haren yaki.
Gwamnatin Sokoto ta nesanta kanta da Mai Shaho bayan wani bidiyo da ya yaɗu. Ta ce ba ta goyon bayan tsafi kuma ta bukaci Hukumar Hisbah ta ɗauki mataki.
Isra'ila ta kai sabbin hare-hare a Gaza bayan umarnin ficewa, inda aka kashe Falasdinawa biyu yayin da Majalisar Dinkin Duniya ta gargadi duniya kan matsalar yunwa.
Majalisar Wakilai ta Amurka ta bukaci Trump ya dakatar da yakin Iran, amma Majalisar Dattawa ta yi watsi da irin wannan kuduri, rikici na kara kamari.
Donald rump ya ce yarjejeniyar nukiliyar Amurka da Saudiyya za ta tabbata ne idan Riyadh ta amince da Isra'ila ta hanyar shiga Yarjejeniyar Abraham.
Shugaba Donald Trump zai halarci karɓar gawarwakin sojojin kasar Amurka huɗu da aka kashe a Jordan da Iraq yayin da rikicin Iran ke ci gaba da ƙamari.
Babban Limamin Shonga, Alhaji Jibril Baba Nnatakun, ya rasu a Kwara yayin da MBI da sauran shugabanni suka yi masa ta'aziyya tare da yabon gudummawarsa.
Gwamna Abdullahi Sule ya ce yana addu'ar Najeriya ta samu tikitin Kirista da Kirista mai nasara, yana kare tsarin APC da kuma bayyana matsayinsa kan kundin mulki.
Shugaba Donald Trump ya ce Amurka ba ta gama da Iran ba, yana gargadin yiwuwar sabon hari kan wani yanki da ya ce Iran za ta dauki shekaru 20 kafin ta farfado.
Musulmai
Samu kari