![Malaman Musulunci sun sake magana kan zanga-zanga, sun fadi manaƙisar da ke ciki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
Musulmai
![Malaman Musulunci sun sake magana kan zanga-zanga, sun fadi manaƙisar da ke ciki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
![Nollywood: Kungiyar MURIC ta fusata da sabon fim da aka nemi bata Hijabi da Musulunci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/132c6d32f1e01989.jpeg?v=1)
!["Ka tsayar da komai tukun": Sheikh Guruntum ya ja hankalin Tinubu kan halin kunci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2f1f01de0774b105.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Malamin Musulunci ya bukaci fara 'Alkunut', ya nemo mafita ga talakawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b8d5b6354ec409bf.jpeg?v=1)
![Yan Hisbah sun shiga matsala bayan mutuwar mutum a wajen bikin da suka kai samame](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2e865240e031777f.jpeg?v=1)
![Hisbah ta lalata giyar Naira miliyan 60 a Katsina, ta rufe otel da ake aikata baɗala](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0188078709384668.jpeg?v=1)
!["Ba mu bukatar shikafarka": Malamin Musulunci ya nemi bukata 1 wurin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ea478bb57cd09426.jpeg?v=1)
Fitaccen malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Sheikh Muhammad Adam Albaniy ya yi tsokaci kan shirin raba tirelolin shinkafa inda ya ba shi ne mafita ba.
![Kano: Bidiyon yadda dubban jama'a suka tarbi Aminu Ado a taron saukar Akur'ani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9fe4ea04d8a25d9e.jpeg?v=1)
A yau Asabar 20 ga watan Yulin 2024 aka gayyaci Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero zuwa addu'a ta musamman da aka shirya a gidan Khalifa Isyaka Rabiu a jihar.
![Kano: Kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan wanda ya kai hari masallaci ana asuba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aae2196ac9c231c1.jpeg?v=1)
Wata kotun shari’ar Musulunci da ke zamanta a Rijiyar Zaki, ta sanya ranar 1 ga Agusta domin yanke hukunci kan matashin da ake zargin ya kashe masallata a Kano.
![Muhimman abubuwa 5 da ya kamata kowane Musulmi ya sani kan Ranar Ashura](https://cdn.legit.ng/images/190x107/014f26470cf6002f.jpeg?v=1)
A gobe Talata al'ummar Musulmi a fadin duniya za su yi ranar Ashura, ana bukatar Musulmi su yi ibada masu muhimmanci a ranar wanda Legit ta tattaro muku su.
!["Najeriya ba Sudan ba ce": Sheikh Gumi ya karfafi matasa kan shirin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/625c719876b3fcc4.jpeg?v=1)
Sheikh Ahmed Gumi ya ce malamai su bar kwatanta Najeriya da Sudan ko Libya saboda ba daya suke ba inda ya ce matasa su yi abin a hankali wurin yin zanga-zanga.
!["Ba ku da tarbiyya": Sheikh Rijiyar Lemo ya caccaki matasa kan zanga-zanga, ya nemo mafita](https://cdn.legit.ng/images/190x107/80d7bcae2e88b02d.jpeg?v=1)
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo ya caccaki matasa kan zanga-zanga inda ya ce ba su da tarbiyya ganin yadda suke cin mutuncin malamai.
![Ta faru ta kare, gwamna ya sa hannu kan dokar da ta ragewa sarkin Musulmi karfin iko](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5c38fb6347d210e7.jpeg?v=1)
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu, yasa hannu kan yi wa dokar masarautu a jihar kwaskwarima. Hakan ya hana Sarkin Musulmi ikon nada hakimai da dagatai baki daya.
![Tsige sarakuna: Majalisar koli ta addinin Musulunci ta tura sako ga yan siyasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c8b13b249ed89b36.jpeg?v=1)
Majalisar kolin addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ta yi kira ga yan siyasa kan girmama sarakuna musamman wadanda suke rike da jaggorancin addini a cikinsu.
!["Ya yi tasiri": Jarumar fim ta fadi yadda kiran salla ke burgeta, ta fara son Musulunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/36704e6f7f2a5c1e.jpeg?v=1)
Jarumar fim a Nollywood, Tonto Dikeh ta yi magana kan yadda kiran salla ya yi tasiri a rayuwarta inda ta bukaci shawara yadda za ta ba da gudunmawa ga masallaci.
Musulmai
Samu kari