Musulmai
Kotun daukaka kara mai zama a Ibadan ta soke hukuncin babbar kotun jihr Oyo, wacce ta amince dalibai mata musulmi su rika sanya hijabi a makarantar ISI.
A labarin nan, za a ji matakai da kalaman da ake dauka a matsayin batanci ga fiyayyen halitta, Annabi Muhammad SAW a addinin Musulunci da hukuncinsa.
Jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi (ATBU) ta dakatar da dukkan ayyukan ibada bayan salloli biyar sai bayan kwamitin da aka kafa ya haɗa rahoto.
Wani babba kuma na kusa da jagoran addinin Iran ya ce Mojtaba Khamenei ba zai halarci jana'izar mahaifinsa ba saboda matsanancin barazanar tsaro.
Hisbah a jihar Kano ta fara kira a samu wani mai hannu da shuni ya auri jarumar Kannywood, Nafisat Abdullahi da ta caccaki zaman aure da mata ke yi a gidan miji.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Gwamnatin kasar Denmark ta bayyana cewa zA ta duba yiwuwar kafa wata doka da za ta haramta kiran sallah da lasifika a masallatan kasar gaba daya.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
Musulmai
Samu kari