Musulmai
Kungiyar Musulmin Oyo ta yi Allah-wadai da masu garkuwa da mutane da suka danganta laifuffukansu da Shari’a, tana mai cewa ba sa wakiltar Musulunci ko Musulmai.
Kamfanin sufuri na Flynaa ya tabbatar da cewa za a fara debo yan Najeriya da suka sauke farali a kasa mai tsarki a 2026 zuwa gida Najeriya daga yau Laraba.
Iran ta samu sabon jagora bayan mutuwar Ali Khamenei, inda Marco Rubio ya ce Mojtaba Khamenei na raye kuma yana kara shiga harkokin shugabancin kasar.
Hukumar Hisbah ta jihar Sokoto ta kaddamar da samame a otel otel guda uku, inda ta kama mutum 16 maza da mata a karkashin Operation Tsaftace Birnin Shehu.
Al’ummar Ilesha-Baruba da ke Baruten sun shiga cikin tashin hankali bayan kashe malamin addinin Musulunci, Alfa Iliyasu, wanda aka sare har lahira a gidansa.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da nasarorin da gwamnatinsa a samu a cikin shekaru uku na mulkin kasar nan.
Hadimin shugaban kasa, Dada Olesegun ya bukaci yan Najeriya su rika bincike da tantance labari, yana mai cewa musanta zargin Tinubu ya sauya addini.
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya bukaci al'ummar musulmi da su yi koyi da sadaukarwa da sauran halayen Annabawan Allah a rayuwarsu ta yau da kullum.
Ministan Yaɗa Labarai, Mohammed Idris ya buƙaci ‘yan Najeriya su yi addu’ar zaman lafiya da cigaban ƙasa yayin da ake bikin Babbar Sallah ta 2026.
Musulmai
Samu kari