Musulmai
Kungiyar Kwara Inclusion Advocates (KIA) ta sake kiran a samu gwamna Kirista a Kwara a 2027, tana cewa tsarin mulki ya daɗe yana fifita bangare ɗaya.
Rahoton kungiyar mazauna Jos ta JCDA ya ce an kashe Musulmai akalla 4,700 a rikice rikicen da aka yi a jihar Filato a tsawon shekaru. An yi taron addu'a a jihar.
Bayan sama da awanni 24 da rasuwarsa, an birne gawar Sheikh Dahiru Usman Bauchi a cikin masallacinsa bayan yi masa sallah kamar yadda musulunci ya tanada.
Matashin malamin Musulunci daga Jihar Niger ya yi magana bayan rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi, yana mai cewa dukkan malamai daya suke wajen kuskuren tafarki.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen Malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya taba shaidawa makusancinsa adadin shekarun za zai kwashe a raye.
A labarin nan, za a ji cewa kafin rasuwarsa, Shehin Tijjaniya, Dahiru Usman Bauchi ya bayyana tarihin rayuwarsa, yawan yaransa da abin da ya fi so.
Wata baiwar Allah ’yar asalin Igbo ta bayyana yadda ta bar Katolika ta karɓi Musulunci, tana mai cewa ta samu natsuwa da cikakkiyar fahimta a sabon addininta.
Kafin rasuwarsa, Sheikh Dahiru Bauchi ya bayyana wasu muhimman abubuwa game da rayuwarsa ga manema labarai, waɗanda suka zama abin tunawa da kafa tarihi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana matukar takaici a kan rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya yi ta'aziyya ga iyalansa.
Musulmai
Samu kari