Musulmai
Dole sai an cika azumi talatin a Najeriya saboda wata bazai bayana ba ranar Litinin, masana ilimin taurari. Sun gargadi 'yan najeriya akan yin sallah ranar Talata
Ana shirin gudanar da bukukuwan sallah a jihar Kano, rundunar ‘yan sanda ta bankado shirin wasu kungiyoyin addini da siyasa kan kawo tsaiko a zaman lafiyar jihar.
Mahukunta a ƙasar Saudiyya sun bayyana ranar Laraba, 10 ga watan Afrilu a matsayin ranar 1 ga watan Shawwal bayan cika azumi 30, sun ce ba a ga wata ba.
Mahukunta a kasar Saudiya sun ce har yanzu ba a ga watan Shawwal 1445 a biranen ƙasar ba. Hakan nufin akwai yiwuwar ayi azumi 30 idan ba a ga watan ba.
Ministan cikin gida, Dr. Olubunmi Tunji-Ola ya fitar da sanarwa a madadin gwamnatin tarayya cewa ranar Talata da Laraba za su zama ranakun hutu domin bikin Sallah.
Bayan shafe kwanaki 10 a hannun 'yan bindiga, Sheikh Quasim Musa ya shaki iskar 'yanci bayan sace shi a Iyara da ke karamar hukumar Ijumu a jihar Kogi.
Allah ya karbi rayuwar babban manaja a hukumar kula da hanyoyin ruwa (NIWA), Dardau Jibril a yau Juma'a 5 ga watan Afrilu bayan ya gama jagorantar sallar asuba.
Mutane sun shiga fargaba bayan wata babbar mota ta kauce hanya tare da kutsawa cikin masallaci bayan idar sallar tahajjud a jihar Neja da ke Arewacin Najeriya.
Hukumar jin daɗin alhazan Najeriya NAHCON ta gargaɗi mahajjata su yi hattara da wasu mutane da ke neman su kara kuɗim hajji wanda hukumar ba ta umarta ba.
Musulmai
Samu kari