Bukola Saraki
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya kai ziyarar bazata gidan tsohon shugaban majalisar dattawa kuma tsohon gwamnan Kwara, Sanata Bukola Saraki.
An dakatar da shugaban matasan jam’iyyar PDP a jihar Kwara sakamakon zargin da ya yi wa tsohon shugaban majalisar dattawa kuma gwamnan jihar, Bukola Saraki.
Jam’iyyar PDP reshen jihar Kwara ta yi fatali da wani rade-radi da ake ta yayatawa na dakatar da tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki.
Godwin Obaseki da Bukola Saraki sun halarci taron sulhun PDP. Amma ba a ga keyar Prince Uche Secondus, Nyesom Wike, Ifeanyi Ugwuannyi da Aminu Tambuwal ba.
Masana harkokin siyasa sun bada shawarar a bada shugabancin majalisa ta 10 a bangaren kudu maso gabashin Najeriya domin samun hadin kai a kasa baki daya, sai
Shugaban Jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu ya gargadi ‘Yan majalisa a kan maimaita kuskuren baya, ganin samun shugabannin majalisa ya na da muhimmanci.
Bukola Saraki ya ba Gwamnoni da za su sauka lakanin rayuwa bayan an bar fadar gwamnati, ya fadawa Gwamnoni masu barin-gado abin da ke hada rikici bayan an sauka
Yaron Tsohon Gwamnan Adamawa, ya fadi abin da Bola Tinubu yayi wa Mahaifinsa shekaru 10 da suka wuce. Abdulaziz Nyako ya ce dole zai goyi bayan takarar APC.
‘Dan fashi ya ce an yi masa tayin kudi saboda yayi wa Bukola Saraki sharri. Da farko yayi kokarin turjewa, da ya sha wahala, sai ya yi wa 'dan siyasar kazafi.
Bukola Saraki
Samu kari