
Bukola Saraki







Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Abubakar Bukola Saraki, yace nam da ɗan lokaci jam'iyyar PDP zata dunƙule wuri ɗaya ta tunkari cika burin yan Najeriya

Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya bayyana cewa yana nan yana aiki ta karkashin kasa don kawo karshen rikicin da ya dabaibaiye jam'iyyar PDP.

Tsohon shugaban majalisar Dattawa, Sanata Bukola Saraki, yace yana iya bakin kokarinta a ɓoye amam hara yanzu yan Najeriya ba su da zabin da ya wuce Atiku.

Mun kawo jerin Gwamnoni da suka taba rike kujerar Shugaban Gwamnoni. Gwamna na farko da ya rike shugabancin kungiyar NGF shi ne tsohon Gwamna Abdullahi Adamu.

A yayin da ake cigaba da rikici tsakanin shugabannin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Femi Fani Kayode, tsohon jigon jam'iyyar da yanzu ya koma jam'iyya

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'anatti, EFCC, tun kafuwarta a 2003 karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ta kama a kal
Bukola Saraki
Samu kari