Masu Garkuwa Da Mutane
Rahotanni sun nuna cewa wasu mahara da ake zaton mayaƙan Boko Haram ne sun yi awon gaba da dumbin fasinjoji a kan babban titin Maiduguri zuwa Kano.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da fasinjojin motar Bas waɗanda suka taso daga jihar Enugu da nufin zuwa babban birnin tarayya Abuja a Nasarawa.
Rundunar yan sanda a birnin tarayya Abuja ta yi nasara kan gungun barayi masu garkuwa da mutane tare da kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su a dazuka.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu gungun 'yan bindiga sun shiga rukunin gidajen malaman majami'ar St. Thomas Parish da ke Kaduna, sun yi awon gaba da Rabaran Gabriel.
Gwamnatin jihar Sokoto ta samu nasarar ceto mutum 250 daga hannun 'yan bindiga a cikin shekara daya. Gwamnatin ta kuma samar da kayan aiki ga jami'an tsaro.
Shugaban kwamitin majalisar dattawa kan sojoji, Sanata Abdul'aziz Musa Yar'adua ya bukaci 'yan Najeriya da su daina ba da kudaden fansa ga 'yan bindiga.
Yadda wasu direbobin kasar nan ke awon gaba da wasu jami'an tsaro idan an tsare su a hanya ya fara ci wa rundunar 'yan sandan kasar nan tuwo a kwarya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da nasarar dakile harin garkuwa da ‘yan bindiga a suka kai kan Sarkin Ninzo, Alhaji Umar Musa, a karamar hukumar Sanga.
Wasu yan ta'adda sun shiga kauyuka biyu a kananan hukumomin Nunya da Tunga, sun yi awon gaba da Bayin Allah akalla 56 a jihar Neja cikin kwanaki biyu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari