Malaman Makaranta
Ƙungiyar NUT a Kaduna ta ce malamain jihar za su tsunduma yajin aiki muddin gwamnati ta ƙi biyan albashi na N70,000 kamar yadda wasu jihohi suka fara.
Ana zargin Dr. Olabode Ibikunle ya rasu a otal yayin lalata da ɗaliba a Kogi, bayan ya sha maganin ƙara kuzari, kuma yanzu ’yan sanda na ci gaba da bincike.
A labarin nan, za a ji yadda takaicin rashin wadatar ilimi a karkara ya fusata gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, zai gyara wasu makarantu da gwamnati ta rufe.
ASUU ta fara janye ayyuka a jami'o'in Najeriya saboda jinkirin albashin watan Yuni, 2025, ta ce za ta aiwatar da tsarin "ba albashi, babu aiki" har sai an biya su.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi magana kan komawa jami'a bayan ritaya a harkokin siyasa. Ya bayyana haka ne yayin bikin yaye dalibai
Gwamnatin Neja ta rufe jami'ar IBB da le Lapai bayan kashe wani dalibi. An rufe jami'ar IBB ne domin bincike kan hakikanin abin da ya faru domin gaba.
Gwamna Alex Otti ya ce za a dauki karin malamai 4,000 aiki a Abia, yayin da gwamnati ke kokarin samar da ilimi da kiwon lafiya kyauta a fadin jihar.
Gwamnatin jihar Jigawa ta rike albashin malamai 239 da suka yi watsi da aikinsu. An umurci wani mai gari da ya mayar da albashin shekara 3 da bai yi aikin ba.
Malaman jami'a sun koka kan rashin samun albashin watan Mayu bayan kusan mako daya da karewar wata. Abdelghaffar Amoka ya ce sun shiga sallah ba albashi.
Malaman Makaranta
Samu kari