Kananan hukumomin Najeriya
Majalisar dokokin jihar Ribas ta bayar da umarnin cafke shugaban hukumar xaɓe ta jihar duk inda aka ganshi, ta nemi a kawo shi gabanta bisa tilas bayan ya ƙi zuwa.
Majalisar Shira ta tsige shugaban karamar hukumar, Abdullahi Beli, da mataimakinsa bisa zarge-zargen rashawa. An nada Hon. Wali Adamu a matsayin mukaddashi.
Dan majalisar dokokin Kano mai wakiltar mazabar Rano, brahim Muhammad (NNPP-Rano) ya bayyana takaicin yadda shugaban karamar hukumarsa ya rushe shaguna 500.
Gwamna Fubara ya bada umarni cewa shugabannin kananan hukumomi su mika mulki, yayin da Kotun Koli ta hana Ribas samun kudaden gwamnati daga CBN da Akanta Janar.
Shugaban karamar hukumar Kumbotso, a jihar Kano, ya dauki nauyin dalibai 1,100, ya kaddamar da gyaran makarantu, rabon kayan karatu, da tallafawa matasa.
Bayan gargadin gwamnatin Bola Tinubu kan sake zaben kananan hukumomi, Gwamna Ademola Adeleke ya dage cewa za a gudanar da zaben a Osun a gobe Asabar.
'Yan bindiga sun farmaki karamar hukumar Munya a jiahr Neja, sun sace sakataren karamar hukuma da wasu mutum huɗu. Jami’an tsaro sun fara bincike don ceto su.
Bayan hukuncin kotu da kuma rigimar da aka samu kan ikon kananan hukumomi, jam’iyyar APC ta janye daga zaben a Osun da aka shirya ranar 22 ga Fabrairun 2025.
Duk da rigimar da ta barke da aka rasa rayuka a Osun kan ikon ƙananan hukumomi, shugabannin APC na yankuna 14 da kansiloli a Osun sun koma ofisoshinsu.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari