Kananan hukumomin Najeriya
Taron jam'iyyar APC a Legas ya rikide zuwa rikici yayin da mambobi suka fusata kan kakaba dan takarar shugaban Ojokoro daga Agege, lamarin da suka ce ba su yarda ba.
Shugaban ƙungiyar ma’aikatan kananan hukumomi ta Najeriya (NULGE), Alhaji Haruna Kankara, ya bayyana bakin ciki a kan yadda jihohi 20 suka hana albashin N70,000.
Wata gagarumar iska da ta biyo bayan mamakon ruwan sama a jihar Filato ta rigurguza gidaje da rumbunan abinci sama da 70 a karamar hukumar Langtang ta Kudu.
Majalisar wakilai a yau Laraba 26 ga watan Maris, 2025 ta amince da kudirin dokar da zai mayar da kananan hukumomi a jihar Lagos guda 57 daga 20.
Jam'iyyar APC mai mulki ta fara fuskantar matsaloli a cikin gida kan zaɓen ƴan takarar ciyaman da kansiloli a zaɓdn kananan hukumomin da za a yi a jihar Neja.
Kungiyar shugabannin kananan hukumomi ta Najeriya (ALGON), ta tabo batun da ya sanya har yanzu gwamnatin tarayya ba ta fara tura musu kudade kai tsaye ba.
Gwamnatin jihar Lagos ta yi jimamin mutuwar shugabar karamar hukumar Ayobo-Ipaja, Bolatito Shobowale, wacce ta rasu a yau Juma'a bayan doguwar jinya.
Tun bayan hukuncin kotun koli kan yancin kananan hukumomi, Gwamnoni na ƙoƙarin hana aiwatar da matakin cin gashin kai da biyansu kudadensu kai tsaye.
Shugaban kwamitin amintattu na ALGON, Hon. Odunayo Alegbere, ya tabbatar da cewa gwamnatin tarayya ta na shirin fara biyansu kudadensu kai tsaye.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari