Matawalle
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya bukaci a karawa ma'aikatar tsaro karin kudade domin magance matsalolin rashin tsaron da ake fama da su a kasar nan.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan daba sun kai farmaki kan jigon APC a jihar Zamfara, Dr. Sani Shinkafi bayan ya soki ayyukan ta'addanci na Bello Turji.
Bayan faruwar iftila'in harin bam da sojoji suka yi, Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Matawalle ya kai ziyarar ta'aziyya ga Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi martani kan dawo da hakar ma'adanai a jihar Zamfara. Ministan ya nuna cewa hakan zai bunkasa tattalin arziki.
Karamin ministan tsaro Bello Matawalle ya yi magana kan bullar 'yan ta'addan Lakurawa masu tayar da kayar baya a Najeriya. Matawalle ya ce ba gaskiya ba nw.
Ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce shugaban kasa, Bola Tinubu ya ba su umarnin kawo karshen ayyukan ta'addanci a shekarar 2025 da za a shiga.
Ksramin ministan tsaron Najeriya ya nuna goyon bayansa kan kudirin haraji na gwamntin Bola Tinubu. Ya yaba da manufofinsa kan tattalin arzikin kasar nan.
Sojojin kasar nan sun fara sharbar romon zanga-zanga. Ma'aikatar tsaro ta sanar da cewa an fara biyan sojojin hakkokinsu. Lamarin ya faru bayan sun yi zanga-zanga.
Kungiyar ICNGO ta karrama karamin ministan tsaro, Dakta Bello Matawalle. Kungiyar ta karrama ministan ne kan nasarorin da ya samu a wajen samar da tsaro.
Matawalle
Samu kari