Matawalle
Kungiyar dattawan Arewa ta jam’iyyar PDP ta zargi Ministan Tsaron Ƙasa, Bello Matawalle, da lalata jam’iyyar ta hanyar janyo mambobi su koma APC.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Sokoto ta tabbatar da hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a shari'ar Bello Matawalle da gwamnatin jihar Zamfara.
Mazauna kauyuka 30 a Kaura-Namoda sun gudanar da zanga-zanga a Gusau, suna rokon gwamnati ta kawo karshen ta’addancin da ke halaka rayukansu kullum.
Bayan Bola Tinubu ya rattaba hannu kan dokar haraji, shugaban kwamitin sauya tsarin haraji, Taiwo Oyedele, ya ce dokar ba za ta cire kuɗi daga aljihun talakawa ba.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta shirya daukar matakin shari'a kan abin da ta kira zarge-zarge marasa tushe da jam'iyyar PDP ta yi a kan Bello Matawalle.
Karamin ministan tsaro, Dr. Bello Matawalle ya tura sako na musamman ga Gwamna Dauda Lawal kan shiga jam'iyyar APC inda ya ce ta masu hangen nesa ne.
Karamin ministan tsaro, Alhaji Bello Matawalle, ya yi rabo ga mambobin jam'iyyar APC a jihar Zamfara. Matawalle ya raba musu kyautar raguna don bukukuwan Sallah.
Kungiyar fararen hula a Zamfara ta Arewa ta bukaci tsohon gwamnan jihar, Bello Matawalle ya sake tsayawa takara a 2027 saboda nasarorinsa wajen yaki da rashin tsaro.
Gwamna Dauda Lawal ya ce ya tarar da asusun gwamnatin Zamfara ba kudi, sai wata N4m. Amma ya ce yanzu ya biya basussukan albashi, NECO, WAEC da na wuta.
Matawalle
Samu kari