
Matawalle







Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce za su canza salon yaki da yan bindiga wajen hana yan ta'adda yawo a jihohin Arewa. Matawalle zai ziyarci jihohin Arewa uku.

Tun bayan kara tabarbarewar tsaro a Najeriya musamman a Arewacin kasar ake zargin wasu da hannu a harkokin ta'addanci da suka musanta lamarin a lokuta da dama.

A wani labarin, kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji ya yi magana kan zargi da ake yi wa tsohon gwamnan Zamfara, Bello Turji da daukar nauyin ayyukansu.

Sanata Shehu Sani ya yabawa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle da hadimin Bola Tinubu a bangaren tsaro, Mallam Nuhu Ribadu kan yaki da ta'addanci.

Kungiyar APC Akida Forum ta fito ta nemi afuwa a wajen karamin ministan tsaro, Bello Matawalle kan zanga-zangar da ta yi a hedkwatar EFCC domin a bincike shi.

Wani mai sharhi kan al'amuran jama'a ya caccaki gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, kan yadda yake dora alhakin matsalar rashin tsaro kan Matawalle.

Gawurtaccen shugaban 'yan bindiga, Bello Turji ya kafawa gwamnati sharadi na wanzar da zaman lafiya a jihar Zamfara. Ya kuma soki Dauda Lawal da Bello Matawalle.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta yi alkawarin cewa za ta yi bincike kan zargin karkatar da dukiyar jihar Zamfara da ake yiwa Bello Matawalle.

Kungiyar masu kishin jihar Zamfara sun karyata labarin fara zaman kotu kan zargin tsohon gwamnan jihar, Dr. Bello Matawalle da alaka da ta'addanci.
Matawalle
Samu kari