
Matawalle







Sanata Shehu Sani ya yabawa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle da hadimin Bola Tinubu a bangaren tsaro, Mallam Nuhu Ribadu kan yaki da ta'addanci.

Kungiyar APC Akida Forum ta fito ta nemi afuwa a wajen karamin ministan tsaro, Bello Matawalle kan zanga-zangar da ta yi a hedkwatar EFCC domin a bincike shi.

Wani mai sharhi kan al'amuran jama'a ya caccaki gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, kan yadda yake dora alhakin matsalar rashin tsaro kan Matawalle.

Gawurtaccen shugaban 'yan bindiga, Bello Turji ya kafawa gwamnati sharadi na wanzar da zaman lafiya a jihar Zamfara. Ya kuma soki Dauda Lawal da Bello Matawalle.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta yi alkawarin cewa za ta yi bincike kan zargin karkatar da dukiyar jihar Zamfara da ake yiwa Bello Matawalle.

Kungiyar masu kishin jihar Zamfara sun karyata labarin fara zaman kotu kan zargin tsohon gwamnan jihar, Dr. Bello Matawalle da alaka da ta'addanci.

Yan bindiga sun kai wani mummunan hari a yankin Janboka da ke karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara inda suka sace mutane 40 da hallaka wasu guda biyu.

Kungiyar Arewa Peace Foundation (APF) ta fito ta nuna goyon bayanta ga gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal. Ta bukaci mutanen Zamfara su ba shi hadin kai.

Tsohon kwamishinan yada labarai na jihar Zamfara, ya yi Allah wadai da kalaman da Gwamna Dauda Lawal yake yi kan karamin ministan tsaro Bello Matawalle.
Matawalle
Samu kari