Labarin Sojojin Najeriya
Jami'an tsaro sun samu nasara kan wasu miyagun 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sun ceto mutanen da aka yi garkuwa da su bayan sun tare su a kan hanya.
An kama ɗan ƙasar China a Borno yayin da sojoji ke gudanar da ayyukan yaƙi da ta'addanci. Sojoji sun kuma kama wasu masu ba 'yan ta'adda kayayyaki da bayanai.
Dakaru sun kashe shahararrun shugabannin 'yan ta'adda shida da mayaƙa 10 yayin gudanar da farmakin haɗin gwiwa na Operation Fansar Yamma a jihar Zamfara.
Sojojin Najeriya sun kama wani dan China da ya shigo Najeriya daga kasar China domin hakar ma'adanai ta barauniyar hanya a jihar Borno. An mika shi ga DSS
‘Yan bindiga sun kai hari a Karongi, Baruten da ke Kwara, ina suka kashe mutum ɗaya, suka ƙone gidaje. An ce sojoji da 'yan sa kai sun fatattake su daga baya.
Dakarin sojojin Najeriya sun samu tarin nasarori a yakin da suke yi da 'yan ta'adda a yankin Arewa maso Gabas. Sun samu nasarar hallaka wani shugaba a ISWAP.
Wasu rahotanni sun bazu wadanda ke nuna cewa 'yan ta'addan Boko Haram sun kai farmaki kan tsohon babban hafsan sojojin kasa, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai.
Wasu da ake kyautata zaton 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram ne sun kai farmaki kan wani sansanin sojojin Najeriya da ke garin Buratai a jihar Borno.
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ba da tallafin kudi ga iyalan sojojin da suka rasu da wadanda suka samu raunuka a fagen daga.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari