Katsina
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kai ziyara kabarin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a Daura, inda 'yan Najeriya suka yi martani gan sauyin da suka gani.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya bayyana cewa ana kokarin neman zaman lafiya da yan ta'adda a kananan hukumomin da hare-hare suka yi yawa.
Dakarun sojojin Najeriha sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda a jihar Katsina bayan sun yi artabu. Sojojin sun kuma samu nasarar ceto mutanen da aka sace.
Mai Martaba Sarkin Daura ya nada mai dakin Malam Dikko Radda a matsayin Jagaban Matan Kasar Hausa, ta zama ta farko da aka ba wannan sarauta a tarihi.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ziyarci kabarin shugaba Muhammadu Buhari a Daura. Dikko Radda ya yi wa marigayin addu'a ta musamman yayin ziyarar da ya kai.
'Yan bindiga sun kashe mutane 23, ciki har da matafiya da masu hakar ma'adinai, tare da sace wasu da dama a Kaduna, Katsina da jihohin Arewa 3 a karshen mako.
Majiyoyinmu sun tabbatar da cewa yan bindiga da dama a jihar Katsina suna kare yan gari daga hare-haren waje maimakon kai musu farmaki kamar a baya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutane ciki har da jami'an tsaro. Sun kuma yi awon gaba da wasu.
Katsina
Samu kari