Katsina
A labarin nan, za a ji cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ja tawaga zuwa jihar Katsina, inda suka bayyana jimaminsu na rashin Buhari.
Yayin da ake cigaba jimamin mutuwar Muhammdu Buhari, tsohon shugaban kungiyar kwadago, Ayuba Wabba ya bayyana babban rashi da aka yi bayan rasuwar dattijon.
A ranar Lahadi da ta gabata, tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ya cika bayan fama da jinya a Landan, ana ta tunawa da wasu daga cikin kalamansa.
Bayan ya yi magana kan ingancin kiwon lafiya a Najeriya, manyan likitoci sun ca caccake Femi Sarakuna inda da cewa akwai kwararru sosai a kasar da za su ba da kulawa
A labarin nan, za a ji cewa mai daukar hoton marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana yadda ya yi aiki a karkashinsa har na tsawon shekaru takwas.
A ranar Laraba, an gudanar da taron addu'o'in kwanaki 3 da rasuwar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura, Shettima ya halarta.
Peter Obi ya ziyarci Daura don ta’aziyyar Buhari. Ya bayyana tsohon shugaban kasar a matsayin shugaba mai tausayi ga talakawa. Ya fadi abin da suka tattauna.
Diyar marigayi tsohon shugaban kasa, Hadiza Mohammed ta bayyana yadda suka ci N15 da aka rage musu bayan sayayya, amma Buhari ya kore su saboda rashin kai canji.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya fito ya kare kansa kan dalilin rashin halartar jana'izar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Katsina
Samu kari