Katsina
Dakarun sojojin Najeriya tare da hadin gwiwar sauran jami'an tsaro, sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. An samu nasarar ne bayan artabu.
Yayin da al'umma da dama suka gaji da hare-haren yan bindiga a wasu yankunan jihar Katsina, an gudanar da zaman sulhu a Faskari da dan bindiga, Ado Aliero.
Babbar Kotun Jihar Katsina ta yanke wa Rabiu Matazu hukuncin daurin shekaru biyar a gidan yari bayan kama shi da laifin karkatarda kudin haya N305,000.
Wani jagoran 'yan bindiga, Isiya Akwashi Garwa, ya sako mutanen da ya sace a jihar Katsina. Jagoran 'yan bindigan ya sako mutanen ne saboda yarjejeniyar sulhu.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana cewa 'yan bindiga sun bukaci a samar musu da asibitoci, makarantu da kafa wajen shan ruwan dabbobi kan sulhu a jihar.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana cewa an rage matsalar 'yan ta'adda, yan bindiga masu garkuwa da mutane da kashi 70 saboda matakan da Radda ya dauka.
Izala ta Najeriya ta yi rashin daraktan agaji na Katsina, Alhaji Abdullahi Bakori, wanda Sheikh Bala Lau, ya bayyana a matsayin mutum mai riƙon amana.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa gungun yan bindiga karkashin Ado Aliero aun kashe Hakimin Dogon Dawa a garin Keta, Tsafe a jihar Zamfara.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda ya kirkiro wasu shirye-shirye da za a tallatawa tubabbun yan bindiga domin ka da su koma aikata ta'addanci nan gaba.
Katsina
Samu kari