Katsina
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika bayan sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Katsina. Sun hallaka mutane ta hanyar kona su da ransu.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bukaci jami'an tsaro su yi amfani da fasaha wajen kama wadanda suka kashe masallata a wani masallaci suna sallah a jihar Katsina.
Mutanen da suka tsira da ransu daga harin da 'yan bindiga suka kai cikin masallaci a jihar Katsina, sun yi bayanin yadda mummunan lamarin ya auku.
Dan majalisar dokokin jihar Katsina mai wakiltar Matazu, Hon. Ibrahim Dikko Umar, ya bayyana cewa mutanen mazabarsa na cikin tashin hankali saboda 'yan bindiga.
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da kai hari masallacin kauyen Unguwan Mantau da ke yankin karamar hukumar Malumfashi a Katsina, an kashe mutane 13.
Sojin saman Najeriya sun kai farmaki a sansanin 'yan bindiga da ke Danmusa, jihar Katsina, sun kubutar da mutum 62, gwamna Radda ya yaba da jarumtar jami’an tsaro.
Wasu manoma a jihar Katsina sun koma gonaki cikin kwanciyar hankali, inda wasu suka ce shekaru da dama basu yi noma ba amma yanzu rayuwa ta sauya.
Gwamnatin Katsina ta ce kashi 87% na kananan hukumomi sun samu tsaro, sai Faskari, Kankara da Matazu da ke cikin matsananciyar barazanar ’yan bindiga.
Bayan wata daya da rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a birnin London da ke Birtaniya, ma’aikatan gidansa a garin Daura sun yi jimamin rasuwarsa.
Katsina
Samu kari