Kasashen Duniya
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya tuna da dan uwansa da ya rasa ransa a lokacin yaki. Benjamin Netanyahu ya ce yana matukar kewarsa.
Alakar Isra'ila da kasashen Turai na kara kamari kan kai hare-hare Lebanon, Gaza da yakin Iran. Kasashen Spain, Slovenia da Ireland sun mika bukatar hakan ga EU.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu mutane da ake zargi yan damfara sun fara neman jama'a su biya su kudin wuce wa ta mashigar ruwa ta Hormuz a Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa aikin kwaso sinadarin Uranium da Iran ta inganta zai kasance mai matukar wahala wanda zai dauki lokaci.
Zababben Firaministan kasar Hungary, Péter Magyar, ya yi alkawarin cafke Firaministan kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu saboda umarnin ICC kan kisan 'yan Gaza.
A yayin da ake sa ran ci gaba da zaman sulhu tsakanin Amurka da Iran a Pakistan, shugaba Donald Trump ya yi barazana a kan kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana kalar yarjejeniyar da za a kulla da Iran. Trump ya bayyana cewa za ta fi wadda aka kulla a baya kyau.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yaki da Iran. Trump ya musanta cewa Isra'ila ce ta sanya ya fara yaki kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Kasashen Duniya
Samu kari