Kasashen Duniya
Gwamnatin kasar China ta bayyana shirinta na kai wa mutanen Iran da wasu kasashe 3 a Gabas ta Tsakiya tallafin jin kai domin rage masu radadin yakin da ake.
Majiyoyi sun bayyana gargadin da aka yi wa shugaban kasar Amurka, Donald Trump, kafin fara yaki da Iran. Trump ya fito ya ce ya yi mamakin martanin Iran.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta sha alwashin saka kafar wando daya da Amurka game da batun kisan dalibai, musamman mata a kasar a yakin da ake gwabzawa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya jaddada cewa kasar Isra'ila ba za ta yi amfani da makaman nukiliya ba a kan Iran a yakin da suke gwabzawa a Gabas ta Tsakiya.
Mambobin kungiyar tarayyar Turai sun bayyana cewa ba za su karbi bukatar Amurka na tura sojoji su raka jiragensu na ruwa zuwa mashigar Strait of Hormuz ba
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yakin da kasarsa ke y sa Jamhuriyar Iran. Trump ya bayyana cewa ya yi mamakin abin da ya gani.
Rundunar sojin Amurka da ke Gabas ta Tsakiya ta sanar da cewa sama da sojojin amurka 200 Iran ta jikkata a yakin da suke a kasashe bakwai da suka hada da Saudiyya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya yi martani game da kalaman Shugaban Amurka Donald Trump kan cewa an neman a yi sulhu.
Rikicin da ake yi a Gabas ta Tsakiya na ci gaba da fadada. Amurka da Isra'ila na ci gaba da kai hare-hare kan Iran yayin da take mayar da martani.
Kasashen Duniya
Samu kari