
Kasar Saudiya







Babban Limamin Cocin RCCG, Pastor Enoch Adeboye, ya musanta hoton da ake yaɗawa na fasahar AI da ya nuna shi a matsayin Alhaji inda ya ce ba gaskiya ba ne.

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa a shirye ta ke wajen inganta rayuwar matasa, inda ake shirin samar da karin ayyukan yi bayan hadin gwiwa da Saudiyya.

Kashim Shettima ya nemi taimakon Allah ga shugabanni a kasar nan. Yanzu haka mataimakin shugaban kasar ya na kasa mai tsarki. Ya roka wa 'yan kasa taimakon Allah.

Mataimakin shugaban kasa ya isa kasar Saudiyya. Wannan na daga ziyarar aiki da ya kai kasashen waje 2.Kashim Shettima zai gana da mahukuntan Saudiyya.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bar Najeriya. Ya nufi Dubai domin kaddamar da wata cibiya adana mai. Kamfanin Najeriya ne ya mallaki cibiyar.

Rahama Sadau ta cika da farin ciki yayin da za a haska fim din Hausa a kasar Saudiya. Wannan ne karon farko da aka haska fim din Kannywood a Saudiya.

Tun daga lokacin da Ghana ta samu ‘yancin kai, musulmai bai taba zama shugaban kasar ba. Wannan karo Mahamudu Bawumia yana da kyakkyawar damar cin zabe.

Hukumar alhazai ta jihar Kano ta mayarwa kowane alhaji alhaji sama da N61,000 sakamakon ɗaukewar wutar lantarki a Minna lokacin aikin hajjin shekarar 2023.

Wasu daga cikin gwamnonin Arewa sun fara sanyi a kan kudirin haraji. Gwamna Abdullahi Sule ya ce rashin bayani ne ya haddasa adawa da kudirin daga gare su.
Kasar Saudiya
Samu kari