Kasar Saudiya
Kotun Tarayya a birnin Abuja ta ba da izinin tafiyar Umrah ga tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, duk da tuhumar almundahanar N80.2bn daga hukumar EFCC.
Masarautar Saudiyya ta tabbatar da cewa an kwantar da Sarki Salman a wani asibiti na musamman a birnin Riyadh, ta ce za a yi masa wasu gwaje-gwajen lafiya.
Gwamnatin Saudiyya ta ja kunnen Najeriya kan illar watsi da marayu da yara marasa galisu, ta ce hakan zai iya zama babbar barazana ga tsaron kasa.
Wata gidauniya da ke gudanar da ayyukan jin kai ta gina tare da bude sabon gidan marayu da babban masallaci a jihar Kano, Gwamna Abba Kabir ya yi murna.
Kasar Saudiyya ta kai jerin hare hare wasu yankuna na kasar Yemen bayan kai farmaki kan wani jirgin ruwa dauke da makamai da ya fito daga kasar UAE.
Sheikh Faisal Nouman da ya shafe shekaru 25 yana kiran sallah a masallacin Annabi Muhammad SAW ya rasu. Iyaye da kakaninsa sun kasance masu kiran sallah a Madina.
Tsohon Babban Alkalin Alkalai na Najeriya, Justice Ibrahim Tanko Muhammad, ya rasu a Saudiyya yana da shekaru 71, lamarin da ya jefa kasa cikin jimami.
An yi ambaliyar ruwa a kasar Saudiyya inda mutane 12 suka rasu, an ceto mutane 271 tare da tattara mutane 137 da suka rasa gidajensu a kasar Saudiyya.
Kasar Najeriya da Saudiyya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar tsaro na shekaru biyar domin karfafa hadin gwiwa ta horo, leken asiri, kera makamai a tsakaninsu.
Kasar Saudiya
Samu kari