![Gwamna Zulum ya mika mulkin jihar Borno ga mataimakinsa, ya fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ec1286754ac205aa.jpeg?v=1)
Kasar Saudiya
![Gwamna Zulum ya mika mulkin jihar Borno ga mataimakinsa, ya fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ec1286754ac205aa.jpeg?v=1)
![Hajji 2024: An sanya ranar kammala jigilar maniyyatan Najeriya zuwa kasa mai tsarki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2c8dad5ad53bd151.jpeg?v=1)
![Tsananin zafi: Matakan da Saudiyya ta dauka domin rage mutuwar mahajjata](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8a8a336bd7c564c5.jpeg?v=1)
![Hajji 2024: Wani Alhaji daga Najeriya ya sake rasuwa a Makkah](https://cdn.legit.ng/images/360x203/75a5813ed6a3988e.jpeg?v=1)
![InnalilLahi: Wata Hajiya daga Najeriya ta hallaka kanta a Madina, Saudiyya ta yi martani](https://cdn.legit.ng/images/360x203/75a5813ed6a3988e.jpeg?v=1)
![Gwamnatin Kano ta yiwa Alhazan jihar babban gata a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e67e85acadd42145.jpeg?v=1)
![Alhazan Kano sun samu gata, an fara ciyar da su abinci kyauta a Saudiyya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e67e85acadd42145.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kano ta ƙara ɗaukar matakai da nufin inganta walwala da jin daɗin alhazan jihar na tsawom lokacin da za su ɗauka a ƙasa mai tsarki.
![Hajjin 2024: Wata Hajiya daga Najeriya ta rasu a Madina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f8c0bc2a90644e15.jpeg?v=1)
Allah ya yiwa wata Hajiya 'yar Najeriya a birnin Madina yayin gudanar da aikin Hajji. Hajiyar wacce ta fito daga Neja ta rasu ne bayan ta kamu da rashin lafiya.
![Kasar Saudiyya ta kama masu damfarar mutane domin sama musu izinin aikin hajji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1b63b5c8e4dc953a.jpeg?v=1)
Jami'an tsaro na musamman sun kama gungun yan damafara masu cutar mutane da sunan sama musu izinin aikin Hajji a Makka. An kama su da abubuwa da dama.
![Babbar Sallah: An sanar da ganin watan Dhul Hijjah a Saudiyya, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/67bc7c68cc34fc51.jpeg?v=1)
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da ganin watan Dhul Hijjah a yammacin yau Alhamis 6 ga watan Yuni inda aka tabbatar da gobe 1 ga watan Dhul Hijjah.
![Dhul Hijjah: Saudiyya ta fitar da sanarwa kan ranakun hawa Arfah da Babbar Sallah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6363533e72ac8597.jpeg?v=1)
Mahukunta a kasar Saudi Arabia sun roki ɗaukacin musulmai na ƙasa su fara fita duban jinjirin watan Babbar Sallah daga gobe Alhamis, 29 ga watan Dhul Qa'adah, 1445H.
![Hajj 2024: Adadin alhazan da suka isa Saudiya zuwa yanzu ya kai miliyan 1](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e40f29b115b678b2.jpeg?v=1)
Hukumomi a kasar Saudiyya sun bayyana cewa kimanin maniyyata ‘yan kasashen waje miliyan daya ne suka isa aikin hajjin bana yayin aka kirkiri kwagirin Nusuk.
![Kasar Saudiyya ta dauki tsauraran matakai kan masu zuwa hajji ta barauniyar hanya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e40f29b115b678b2.jpeg?v=1)
Kasar Saudiyya ta saka taran sama da N39m ga masu zuwa aikin Hajji ba tare da izini ba. Hukumomi sun ce dokar za ta yi aiki a kan bako da dan kasa.
![Hukumomin Saudiyya sun gargadi maniyyata a shirin hajjin bana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
Hukumomin kasa mai tsarki sun gargadi maniyyatan aikin hajjin bana da cewa za a fuskanci tsananin zafi a aikin hajjin bana da za a fara ranar Yuni 14.
![Gwamna Uba Sani ya ba da umurni da aka kammala daukar Mahajjata 4000 a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6613bb08cda583b9.jpeg?v=1)
Mahajjata 4,000 ne suka tashi daga Kaduna zuwa Saudiyya domin gudanar da Hajjin bana. Gwamnan jihar Uba Sani ya umurci jami'an hukumar alhazai su kula da su
Kasar Saudiya
Samu kari