Kasar Saudiya
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, Gwamnan Jigawa, Umar Namdi, Sanusi II sun tafi Madina jana'izar Dantata tare da tawaga mai karfi da ta hada da tsohon gwamnan Jigawa
Hukumomin Saudiyya sun amince a binne Alhaji Aminu Dantata a Madina ranar Litinin, bayan rasuwarsa yana da shekaru 94, an yi masa jana'izar Ga'ib a Kano.
Hukumar Hajji ta Najeriya watau NAHCON ta bayyana cewa cunkoson jiragem sama a filayem jirgin Saudiyya sun kawo tsaiko a aikin jigilar alhazai zuwa gida.
Kasar Saudiyya da sarkin Musulmi sun sanar da shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1447 a ranar Alhamis. Za a yi azumin ashura a ranar 10 ga wata.
Shugaban Amurka Donad j Trump ya kai hare hare kan cibiyoyin nukiliyar Iran. Rasha, Saudiyya da wasu kasashe sun yi martani da cewa harin bai da ce ba.
Kasashen duniya da suka hada da Saudiyya, Rasha, Najeriya, Pakistan, Turkiyya sun yi Allah wadai da harin da Isral'ila ta fara kaiwa kasar Iran kan mallakar nukiliya
Hukumomin da ke kula da harkokin sufurin jiragen sama a Indonesia sun canza wa wani jirgin alhazai wurin sauka bayan samun saƙon barazanar bam a ciki.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen Malamin addinin Muslunci, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana yadda wasu kasashen Larabawa ke kin tattara makaman nukiliya.
Iran ta tabbatar da cewa Pakistan za ta shiga mata fada idan Isra'ila ta harba mata nukiliya. Iran ta ce Pakistan za ta harba nukiliya zuwa kasar Isra'ila.
Kasar Saudiya
Samu kari