Karatun Ilimi
Dalibai da suka rubuta NECO a 2024 sun samu gagarumar nasara inda sama da kashi 60% suka ci Turanci da Lissafi. An samu karancin satar amsa a NECO na 2024.
Bayan shafe wata da doriya, Hukumar kula da jarabawa a Najeriya (NECO) ta tabbatar da sake sakamakon jarrabawar dalibai a yau Alhamis 19 ga watan Satumbar 2024.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sabuwar ranar da dalibai za su koma makarantun firamare da na gaba da firamare a fadin jihar. Za a koma a cikin watan Satumba.
Wasu jihohi a Najeriya sun dauki matakin dage ranakun da dalibai za su koma makarantu. Wasu daga ciki sun dauki matakin ne saboda tsadar fetur da wasu dalilan.
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ta ba ɗa umarnin a rufe makarantun sakandire da firamare saboda fargabar rasa rayuka a ambaliyar ruwa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dage zai dawo da martabar ilmi a jihar Kano. Gwamnatinsa ta dauki malaman makaranta na BESDA kuma ana gyaran ajin karatu.
A wannan labarin, za ku ji kotun majistare da ke zamanta a Sakkwato ta tura Shafi’u Umar Tureta gidan yari bisa zargin cin zarafin gwamnan jiharsa, Ahmed Aliyu.
Gwamnatin tarayya ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa ta kayyade shekaru 18 a matsayin mafi ƙarancin zama jarabawar WAEC da NECO, ta ce ba gaskiya ba ne.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin Kano ta damke shugaban makarantar firamaren Gaidar Makada da ke karamar hukumar Kumbotso bayan jama'a sun yi korafi.
Karatun Ilimi
Samu kari