Jihar Kano
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar NNPP, Bishof Isaac Idahosa ya yaba da yadda ya mutane ke son jagoran kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso.
Kungiyar Lauyoyi a Arewacin Najeriya (NCNLPIA) ta yi martani kan hukuncin kotu kan masarautun jihar inda ta bukaci Abba Kabir ya ba Aminu Ado Bayero hakuri.
Har yanzun dai ana ci gaba da takun saƙa tsakanin Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero duk hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke jiya Alhamis.
Dubban masoya sun tarbi Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero yayin dawowa daga sallar Juma'a da kuma kai gaisuwa fadar Nassarawa kwana daya da yanke hukunci.
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano ya ce gwamnati za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin da kotu ta yanke na soke matakin mayar da Muhammadu Sanusi II.
Rundunar sojin Najeriya ta yi taro domin tattaunawa kan neman goyon bayan yan kasa a jihar Kano. Rundunar ta bukaci'yan jarida da su rika kawo sahihan labaru.
Wata kungiya a Arewa ta gargadi gwamnan Kano kan bijirewa umurnin kotu bayan yanke hukunci tsakanin Sanusi II da Aminu Ado Bayero a jiya Alhamis.
Bayan umarnin tuge Aminu Ado daga fadar Nassarawa, Kwamishinan ƴan sanda a jihar Kano, Hussaini Gumel ya yi martani kan umarnin inda ya ce ba za su bi umarnin ba.
Fitaccen lauyan nan mai rajin kare hakkin dan adam, Femi Falana (SAN) ya ce bai kamata babbar kotun tarayya ta tsoma baki a rikicin da ya shafi sarauta ba.
Jihar Kano
Samu kari