Jihar Kano
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi magana kan dalilin tura karin jami'an tsaro a fadar Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero da ke cikin birnin Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf ne ya bayar da umarnin rusa fadar Nasarawa, wanda Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya ke zama. An baiwa Aminu sabon umarni.
Surukar mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ta riga mu gidan gaskiya. Hajiya Maryam Abubakar Albishir ta rasu tana da shekara 69 a duniya.
Masu sharhi sun yi Allah-wadai da hukuncin da kotu ta yanke kan rikicin masarautar Kano tsakanin tsige Aminu Ado Bayero da maido Muhammadu Sanusi kan karagar mulki.
Hankali ya tashi yayin da a ranar Lahadin da ta gabata ‘yan sandan Kano suka karbe tsaron babbar fadar Sarkin Kano, inda ƴan tauri ke gadin Muhammadu Sanusi II.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya tsoma baki kan dambarwar sarautar Kano inda shawarce su kan yin abu domin Allah.
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi mazauna jihar su yi ta'ammali da ruwan sama bayan an tsaftace shi saboda gudun bullar annobar amai da gudawa a Kano.
Barista Inibehe Effiong, ya ce hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke kan rikicin Masarautar Kano bai warware takaddamar ba sai dai ya kara rura mata wuta.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan sarautar jihar Kano, wasu fitattun lauyoyi a Najeriya sun ki yin martani saboda zarge-zarge da ke cikin hukuncin kotu.
Jihar Kano
Samu kari